Kakakin jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdulahi ya zargi jam'iyyar APC da shirya hana taron 'yan adawa a Ibadan. ADC za ta yi taron ne domin shirya tunkarar APC.
Kakakin jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdulahi ya zargi jam'iyyar APC da shirya hana taron 'yan adawa a Ibadan. ADC za ta yi taron ne domin shirya tunkarar APC.
Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
Bola Tinubu ya ce yanzu haka yana kasar Saudi Arabia, ya je aikin Umrah kuma babu gaskiya a rade-radin cewa ya yi zama da Gwamnonin PDP a kan batun takara.
Jam'iyyar APC mai mulki ta bayyana kadan daga abubuwan da Tinubu zai samarda Najeriya idan ya gaji Buhari a zaben 2023 mai zuwa. Jam'iyyar ta fadi haka yau.
A rahoton da muka samo, an bayyana dan takarar shugaban kasan da aka fi neman bayanansa a kafar nema ta Google a 2022. Tinubu ne ya fi kowa sanuwa a shekarar.
An yada labarin cewa, gwamnonin PDP sun gana da Tinubu a Landan, amma ya fito ya yi karin haske kan gaskiyar abin da ya faru. Tinubu ya ce bai gana da kowa ba.
Kwamishinan Kano ya bayyana gaskiyar lamarin da ya faru har aka ce wai an kore shi daga aiki. Ya ce da kansa ya ajiye aiki don haka yana da hujja a hannunsa.
Gwamnan Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya ce yan arewa ba su da wata zabi illa su goyi bayan takarar Bola Tinubu na APC saboda karamcin da ya yi arewa a baya.
Gwamna Emmanuel Udom kuma jagora a kwamitin yaƙin neman zaɓen Atiku Abubakar, yayi ganawar sirri da gwamna Wike da takwaran sa gwamna Ortom a birnin Fatakwal.
Jam'iyyar People’s Redemption Party (PRP), ta ce ta dakatar da ciyaman dinta, Mr Abdullahi Maikasuwa na wata uku kan zargin cin amanar jam'iyya da kuma rashawa.
Gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya sallami kwamishina mai kula da harkokin addinai na jahar Kano, Dr Muhammad Adam kan rashin da'a da wasa.
Siyasa
Samu kari