Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Gwamna Nyesom Wike ya sake nanata cewa an saba doka a wajen zaben tsaida gwanin da ya ba Atiku Abubakar damar samun takara a jam’iyyar PDP a kan shi da wasunsu.
Bola Tinubu mai takarar shugabancin Najeriya ya fito yana cewa harin da aka kai a tashar jirgi ya nuna akwai rashin tsaro,akasin abin da shugaban kasa ke fada.
A farkon nan Asiwaju Bola Tinubu ya zauna da Gwamnonin Jihohin APC da kwamitin da ke taya shi yakin zabe saboda a ga yadda za a shiryawa zaben shugabancin kasa.
Mun kawo jerin Gwamnonin Jihohin da sai sun yi da gaske za su koma mulki a Najeriya. A cikinsu akwai Gwamna Bala Mohammed da Umaru Fintiri a Arewa maso gabas.
Orji Uzor Kalu, bulaliyar majalisar dattawa ya ce Sanata Rabiu Musa Kwankwaso dan takarar shugaban kasa na NNPP da Peter Obi na jam'iyyar LP na yiwa Tinubu aiki
Mr Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour ya ce Najeriya na bukatar shugaban kasa marowacci idan ana bukatar cigaba a dukkan bangarorin kasar.
Tsohon gwamnan jihar Legas kuma dan takarar shugaban kasa a inuwar jam'iyar APC, Bola Tinubu, ya ce da zaran ya dare shugaban kasa zai magance damuwar ASUU.
Gwamnann jihar Ondo Akeradulo Rotimi ya bukaci da yan Nigeria da masu fada aji da masu zabe da su taimaka wajen tabbatar da shugabancin kasar nan ya koma kudu
Sanata Orji Kalu daga jihar Abiya, mamba a jam'iyar APC mai mulki ya ce bai yardada zabukan gwajin ada ake dora Peter Obi a gaban sauran yan takara harda Tinubu
Siyasa
Samu kari