Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Babbar jam'iyyar adawa a Najeriya, Peoples Democratic Party (PDP) ta kori tsohon dan takarar gwamnan jihar Zamfara, Hon. Ibrahim Shehu Bakauye kan cin amana.
Abdulmumin Jibrin na kwamitin yakin neman zaben shugaban kasar na jam’iyyar NNPP ya ce sun Rabiu Kwankwaso zai yi kamfe a duka kananan hukumomi 774 da ake da su
Shugaban kamfanin Dialogue Group, ya maidawa Olusegun Obasanjo raddi a kan goyon bayansa ga Peter Obi, a cewarsa dabarar cigaba da mulki ne kurum na Obasanjo.
Tsohon gwamnan jihar Adamawa, Sanata Jibrilla Bindow, ya sauya sheka daga jam'iyyar APC zuwa PDP. Ya sanar da goyon bayansa ga Gwamna Ahmadu Finitiri da Atiku.
Kungiyar kiristocin Najeriya ta shawarci matasa a kasar a kan kada su yarda su siyar da kuri'unsu ga mayaudara yayin da babban zaben 2023 ke kara gabatowa.
Guguwar sauya sheka da dira jihar Bauchi dake arewa maso gabashin Najeriya, ta kwashi manyan fitattun mawakan G11 zuwa jam'iyyar PDP mai mulki kafin zaben.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya saki hotonsa yayin da ya isa birnin Landan a shafinsa na Twitter ana tsaka da jita-jitan cewa bai da lafiya.
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar jam'iyar APC mai mulki, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya ce gwamnatinsa zata fatattaki fatara da yunwa a tsakanin mutane.
Shugabancin jam'iyyar adawa ta peoples Democratic Party ta ta bukaci gwamna Nyesom Wike na Ribas da gwamnonin G-5 su zo su hada hannu don nasarar jam'iyyar.
Siyasa
Samu kari