Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Gwamna Babagana Zulum ya goya wa Mustapha Gubio baya domin gadon kujerarsa a 2027, matakin da ake ganin zai zama barazana ga haɗin kan APC a jihar Borno.
Rahotanni da muka samu yanzu haka sun nuna cewa wasu yan bindiga da ba'a sani sun kai kazamin hari kan ayarin ɗan takarar gwamnan SDP a jihar Ribas, Sanata Abe.
Jam'iyyar PDP ta daura alhakin harin da aka kaiwa shugaban kasa Muhammadu Buhari a Kano kan dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu.
A ranar Litinin ne kotun Koli ta tabbatar da Sanata Adamu Aliero a matsayin 'dan takarar kujerar Sanatan Kebbi ta Tsakiya a karkashin inuwar jam’iyyar PDP.
Geamnan jihar Ribas kuma jagoran gwamnonin G5, Nyesom Wike, ya bayyana cewa Ayu ya ɗebo ruwan dafa kansa tunda har ya umarci lauyoyin PDP su janye a Ribas.
A jihar Ribas abin bai yi kyau ba, domin ‘Yan daba sun je kauyen ‘dan takaran majalisa, sun kona masa gida. Ezemonye Ezekiel-Amadi ya shaida haka a wani bidiyo.
Bola Ahmed Tinubu, 'dan takarar shugabancin kasa na APC yace da kanshi ya ceci Atiku Abubakar yayin da Obasanjo ya nemi ya dauka mataki kansa saboda butulci.
Sanata Aisha Binani, 'yar takarar kujerar gwamnan jihar Adamawa a karkashin jam'iyyar APC, ta roki magoya banyanta da su daina shigar mata a yayin kamfen dinta.
Makonni uku da yan kwanaki kafin babban zaben shugaban ƙasa, mambobin majalisar wakilan tarayya guda uku daga Katsinan dikko sun tattara sun bar APC zuwa PDP.
Tsohon gwamnan jihar Enugu kuma sanata mai ci, Chimaroke Nnamani, ya bayyana cewa jam'iyyar PDP ta nuna rashin adalci a fili kuma ta saba kundin dokokinta.
Siyasa
Samu kari