A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya ja tawagar manyan APC inda suka mika dan ga gwamna Abba Kabir Yusuf don ya nemi takara a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya ja tawagar manyan APC inda suka mika dan ga gwamna Abba Kabir Yusuf don ya nemi takara a 2027.
Rundunar yan sandan Gombe sun musanta rahoton da ke cewa an kona gidan shugaban ADC na bangare, Nafiu Bala, suna cewa labarin karya ne kuma yaudara.
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar III, ya gargadi yan siyasan ƙasar nan da su sa Allah a ransu, su tuna duniyar nan ba a bakin komai take ba.
Gwamnan jihar Ribas kuma jagoran gwamnonin G-5, Nyesom Wike, ya ce masu katunan zabe a jiharsa zasu hukunta shugabancin PDP na ƙasa a babban zabe mai zuwa.
Muhammad Sani Sha’aban ya bude neman takarar Gwamna a Action Democratic Party. Da zarar Hon. Sani Sha’aban ya zama Gwamna, za a ga karshen talauci a Kaduna.
Za a ji babban ‘Dan takaran kujerar shugabancin Najeriya a 2023, Atiku Abubakar ya ce jam’iyyar PDP za ta doke Bola Tinubu domin mutane sun gaji da mulkin APC.
Marigayi Sarkin Dutse, Alhaji Nuhu Muhammad Sunusi ya karba bakuncin Tinubu a fadarsa a makon da ya gabata. Ya rokesa da ya kawo karshen matsalar ruwan Dutse.
Farfesa Obiora Okonkwo, babban daraktan kwamitin yakin neman zaben Atiku/Okowa a Jihar Anambra yace Atiku zai saki Nnamdi Kanu idan ya zama shugaban kasa a 2023
Yan kwanaki kafin babban zaben 2023, jam'iyyar Labour Party ta rasa daya daga cikin manyan jiga-jiganta a jihar Bauchi, ya sauya sheka zuwa jam’iyyar su Atiku.
Jirgin yakin neman zaben kujerar shugaban kasan jam'iyyar adawa ta PDP ta shiga cibiyar daular Islamiyya a yau Talata, 31 ga watan Juaniru, 2023 don kamfe.
Kwanaki kasa da 30 gabanin zaben 25 ga watan Fabrairu, jam'iyyar APC ta rasa ɗaya daga cikin manyan kusoshinta a jihar Ondo, ya koma Labour Party ta Peter Obi.
Siyasa
Samu kari