Jam’iyyar NDC ta roƙi Peter Obi da Rabiu Kwankwaso su sauya sheka daga ADC zuwa gare ta domin fafatawa zaɓen 2027, tare da ba su damar tikitin shugaban ƙasa.
Jam’iyyar NDC ta roƙi Peter Obi da Rabiu Kwankwaso su sauya sheka daga ADC zuwa gare ta domin fafatawa zaɓen 2027, tare da ba su damar tikitin shugaban ƙasa.
Fitacciyar jarumar Nollywood, Eniola Badmus ta haddasa cece-kuce a soshiyal midiya saboda wani hoton dan takarar shugaban kasa na APC, Bola Tinubu da ta saki.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, Rabiu Kwankwaso ya ce sakamakon zaben shugaban kasa na 2023 zai bawa yan Najeriya mamaki
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya kuma mai neman kuejrar shugaban kasa a zaben 2023, Atiku Abubakar ya bayyana cewa kada a sake kara wa'adin Naira.
Tsohon ministan sufurin jiragen sama kuma daraktan midiya na kwamitin kamfen Bola Tinubu da Kashin Shettima ya yi zargi mai kama da na gwamna Malam El-rufai.
Abdullahi Abbas wanda ya saba cewa ko da tsiya-tsiya sai APC ta ci zabe ya shiga uku. Alkali ya bada umarni ayi gaggawar cafke Shugaban jam’iyyar APC na Kano.
Kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na jam'iyyar New Nigeria's Peoples Party, NNPP, ta ce dan takararta Sanata Rabiu Musa Kwankwaso bai gana da Atiku ba
Mista Godwin Obaseki, gwamnan jihar Edo karkashin jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ya yi martani kan hukuncin kotun koli kan kalubalantar takararsa
Wasu tsagerun 'yan daba da ake kyautata zaton na jam'iyyar PDP sun tsare dan takarar gwamnan APC a jihar Ribas, Tonye Cole, a matsayin garkuwa a garin Opoɓo.
Wasu 'yan daban sun kai farmaki kan tawagar kamfen din Gwamna Makinde na jihar Oyo.Sun dinga jifa tare da harbi inda suka lalata wasu daga cikin motocin kamfen.
Siyasa
Samu kari