Jam’iyyar NDC ta roƙi Peter Obi da Rabiu Kwankwaso su sauya sheka daga ADC zuwa gare ta domin fafatawa zaɓen 2027, tare da ba su damar tikitin shugaban ƙasa.
Jam’iyyar NDC ta roƙi Peter Obi da Rabiu Kwankwaso su sauya sheka daga ADC zuwa gare ta domin fafatawa zaɓen 2027, tare da ba su damar tikitin shugaban ƙasa.
A ranar Laraba, 1 ga watan Fabrairu, kungiyar yakin neman zaben Obi-Datti, ta karyata ikirarin cewa Peter Obi na tattaunawa da Atiku Abubakar na jam'iyyar PDP.
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya bayyana cewa aikin shugaban kasa babban aiki ne ja da bai kamata mutane 'yan shekaru 40 zuwa 50 su nemi yin sa ba.
A martaninsa ga zargin da ake masa na satar kudi kamar yadda ya zo a wani faifan murya da Achimugu ya saki, Atiku ya ce babu wani sabon abu da aka fadi a kansa.
Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan Najeriya, Wasiu Abiodun ya ce bayanan sirri sun nuna masu hadarin taron da aka shirya, dole aka dakatar da shi
Yan kwanaki kafin babban zaben shugaban kasa na 25 ga watan Fabrairu, dan takarar gwamnan jam'iyyar Labour Party ya kauracewa gangamin kamfen din Peter Obi.
A makon nan, ‘Dan takaran Shugabancin Najeriya a Jam’iyyar APC, ya soki gwamnatinsu da kan shi. Asiwaju Bola Tinubuu sun samu $1 a kan N200, yanzu ta koma N800.
A Ribas, wasu miyagu sun sacewa APC Darektan Kamfe a filin taro. Rahotonmu ya ce an dauke Boma Brown wanda shi ne Darektan kamfen ta a garin Opobo/Nkoro Opobo.
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar III, ya gargadi yan siyasan ƙasar nan da su sa Allah a ransu, su tuna duniyar nan ba a bakin komai take ba.
Gwamnan jihar Ribas kuma jagoran gwamnonin G-5, Nyesom Wike, ya ce masu katunan zabe a jiharsa zasu hukunta shugabancin PDP na ƙasa a babban zabe mai zuwa.
Siyasa
Samu kari