Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Farfesa Mohammed Sani Haruna ya ce ba zai janye takararsa ba duk da goyon bayan gwamna ga Sanata Aliyu Wadada, yana shirin fafatawa a zaben fidda gwani na APC.
Dakuku Peterside, jigon APC a jihar Ribas, ya bayyana cewa Gwamna Wike bai da tasirin da zai iya taimakawa dan takarar shugaban kasa na APC, Bola Ahmed Tinubu.
Reno Omokri, jigon jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, kuma magoyin bayan Atiku Abubakar dan takarar shugaban kasan PDP ya soki Obi ya kuma yaba wa Tinubu.
Salihu Tanko Yakasai ya ba Rabiu Musa Kwankwaso nasara a zaben Shugaban Kasa a jihar Kano. 'Dan takaran Gwamnan ya na ganin Atiku Abubakar ne zai zo na uku.
Yan kwanaki kafin zaben ranar 25 ga watan Fabrairu, jam'iyyar APC mai mulki ta samu karuwa ta sabbin mambobi a jihar Kwara. Masu sauya shekar sun hada da mata.
Gwamna Wike na Jihar Ribas ya amince wa kwamitin shirya taron kamfen din takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC tayi taronta a filin wasa na Yakubu Gowon kyauta
A jawabin da Feliz Morka ya fitar a ranar Laraba, ya ce batun APC tana goyon bayan daga zabe, ba gaskiya ba ne, su na na sa ran mafi yawan jama’a za su zane ta.
Kashim Shettima ya roki Daurawa su zabi Jam’iyyar APC a zabe mai zuwa da za ayi, ya ce idan APC ta sha kasa, mutanen Garin Daura sun ci amanar Muhammadu Buhari
'Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya sha alwashin tabbatar da dawowar zaman lafiya a Yobe idan an zabe shi. Zai bude iyakokin kasar.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya bayyana cewa yana fatan a yi zaben 2023 kuma kada a samu dalilin daga shi saboda duniya duk Najeriya take kallo.
Siyasa
Samu kari