Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Farfesa Mohammed Sani Haruna ya ce ba zai janye takararsa ba duk da goyon bayan gwamna ga Sanata Aliyu Wadada, yana shirin fafatawa a zaben fidda gwani na APC.
Wani babban jigo labour Party, Ibrahim Abdulkareem, ya yi hasashen cewa Peter Obi zai samu tulin kuri'u daga arewacin Najeriya watakila fiye da kudu a zabe.
Gabannin babban zaben da za a yi a ranar 25 ga watan Fabrairu, babban jigon APC kuma tsohon kwamishina a jihar Ondo, Fasto Olusegun Aiyerin ya sauya sheka.
Za a ji Jam’iyyar APC ta rasa wasu daga cikin Shugabannin mazabun ta a jihar Delta. Tsofaffin shugabannin za su marawa Atiku Abubakar da Sheriff Oborevwori baya
Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar All Progressives Congress, APC, ya yi ikirarin cewa wasu mutane makiya dimokradiyya ne ke son kawo rudani.
Bola Ahmed Tinubu, ‘Dan takarar shugaban kasa na Najeriya, ya ziyarci Hajiya Dada, mahaifiyar tsohon shugaban kasa Marigayi Umaru Musa ‘Yar’adua a Katsina.
Isaac Fayose ya ce Gwamna Nyesom Wike yana yi wa Bola Tinubu aiki a Ribas, ‘Danuwan fitaccen ‘dan siyasar ya fadawa magoya bayan Peter Obi lakanin cin zabe.
Salihu Lukman ya ce wadanda ba su kaunar Bola Tinubu a APC ne suka jawo aka fito da tsarin takaita yawon kudi domin jam’iyyarsu ta APC ta sha kashi a zaben 2023
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu da jam'iyyar All Progressives Congress, APC, jihar Legas sun dakatar da harkokin kamfen saboda karancin fetur da naira
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya sake sahale wa kwamitim kamfen shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP su yi amfani da babban filin kwallon Adokiye Amiesimaka.
Siyasa
Samu kari