Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Farfesa Mohammed Sani Haruna ya ce ba zai janye takararsa ba duk da goyon bayan gwamna ga Sanata Aliyu Wadada, yana shirin fafatawa a zaben fidda gwani na APC.
Hadimin shugaban kasa, Femi Adesina, ya bayyana cewa ya kwashe kwanaki bakwai yana kashe N20,000 da ya samu da kyar daga banki. Yace duk ana iya yin maneji.
Kungiyar kamfen din Bola Ahmed Tinubu, ;dan takarar shugaban kasa a APC, ta soke gangamin yakin neman zaben da za ta yi a jihar Kano na mako mai zuwa,ba dalili.
Atiku Abubakar ya ce addu’ar da Ado Bayero ya yi msa shi ne zai yi shugabanci. Sarki Ado Bayero ya fadawa Atiku wannan a lokacin yana mataimakin shugaban kasa
Kwamitin yakin neman zaben Atiku Abubakar, ya ce Bola Tinubu ya jawo Mutanensa su na zagin Shugaba Muhammadu Buhari, ya kuma abin da ya sa Tinubu yake hakan.
Atiku Abubakar ya bayyana abin da Jama'a ba su sani ba game da takarar Peter Obi. Daniel Bwala ya ce Obi ya sauya-sheka ne saboda ba zai samu tikitin 2023 ba.
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar jam'iyyar NNPP mai kayan marmari. Alhaji Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce ya ziyarci ƙananan garuruwa fiye da sauran yan takara
Mai girma shugaban Najeriya, Alhaji Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa ya shiga jirgin tallata Bola Ahmed Tinubu ne saboda abokantaka da wasu abubuwa guda biyu.
Shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Iyorchoa Ayu, ya kira PDP da jam'iyyar da ta kawo abun kunya amma cikin subul da baka yayin kamfen din Atiku a jiharr Kano.
Julius Nnamani yana ganin a ‘yan takaran shugaban kasa a 2023, Peter Obi ne mafita, ya ce shi ne zai iya maganin bashin da kuma ya fito daga kudancin Najeriya.
Siyasa
Samu kari