Tsohon kwamishina a Zamfara, Sheikh Abdullahi Maharazu Mafara ya gamu da tsautsayi bayan ‘yan bindiga sun bude masa wuta a hanyar zuwa taron APC.
Tsohon kwamishina a Zamfara, Sheikh Abdullahi Maharazu Mafara ya gamu da tsautsayi bayan ‘yan bindiga sun bude masa wuta a hanyar zuwa taron APC.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum ya nemi afuwar jiga-jigan APC kan mulkinsa na shekaru bakwai, an ga yana zubar da hawaye a wurin taro a Maoduguri.
Hukumar zaɓe ta koka kan rashin kuɗin da zata gudanar da zaɓe a hannun taz duk da saura ƴan kwanaki kaɗan a fara kaɗa ƙuri'a a babban zsɓen dake ƙara ƙaratowa
Wasu bayanai sun nuna cewa ɗan takarar shugaban kasa a PDP, Alhaji Atiku Abjbakar, bai gaisa da mataimakiyar gwamnan Enugu ba a wurin ralin kamfe jiya Talata.
Yayin da ya rage ƙasa da mako biyu gabanin babban zabe, jam'iyyar APC ta samu babban ci gaba da ƙarin karfi a jihar Kebbi, inda SDP ta rusge tsarin ta koma APC.
Femi Gbajabiamila wanda shi ne Shugaban majalisa ya ce sauya kudi tsari ne mai kaifi biyu. Rt. Hon. Gbajabiamila yana ganin Bola Tinubu ake yaka da sunan tsarin
Jam'iyyar APC ta samu gagarumin koma baya inda tayi rashin wasu manyan ƙusoshin ta a jihar Bauchi, bayan da suka koma jam'iyya mai mulki a jihar watau PDP.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a Jihar Kwara ta dakatar da Alh. Mustapha Salman Isowo, sakatarenta kan zarginsa da karkatar da kudade da anti-party.
Mustapha Audu wanda shi ne Kakakin kwamitin yakin neman zaben APC a Arewa maso tsakiya, ya soki tsare-tsaren Gwamnatin Muhammadu Buhari na tattalin arziki.
Gwamna Dave Umahi na jihar Imo ya bayyana cewa gina gadar Neja ta biyu da Shugaba Muhammadu Buhari yayi zai sa yan kabilar Ibo su zabi Bola Tinubu da APC a 2023
Gwamnan Ribas, Nyesom Wikez ya bayyana cewa tawagar G5 na nan ba ta mutu ba kuma zata taka muhimmiyar rawa ranar zaben shugaban kasa 25 ga watan Fabrairu, 2023.
Siyasa
Samu kari