Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Majiyoyi sun ce shugaba Bola Tinubu ya ƙi bukatar sanatoci na samun tikitin takara kai tsaye, yana mai jaddada cewa gwamnonin jihohi su na da ikon yanke hukunci.
Sanata Orji Kalu, bulaliyar majalisar dattawan Najeriya ya ce sauya fasalin naira ba zai kawo cikas ga nasarar dan takarar shugaban kasa na APC, Bola Tinubu ba.
Kotun daukaka kara mai zama a Adi Ekiti babban birnin jihar Ekiti ta kori karar da ɗan takarar Social Democratic Party, Segun Oni, ya shigar gabanta kan zaben.
Wani dan Najeriya mai karamin jiki ya yi fice a soshiyal midiya bayan bayyanar bidiyonsa a wajen gangamin kamfen din dan takarar APC, Bola Tinubu a jihar Lagas.
Gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya cigaba da nuna rashin amincewarsa da tsarin sauya fasalin naira da babban bankin kasa, CBN, ta yi da izinin Shugaba Buhari.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Action Alliance (AA), Hamza Al-Mustapha ya musanta raɗe-raɗin da ake yaɗawa cewa ai ya janyewa Atiku Abubakar takara.
Fasto Feyi Daniels na cocin the IReight Christian Family ya ce Allah ya nuna masa Obi zai yi kuka bayan zabe yayin da yake magana kan wanda zai lashe zaben.
Tsohon sanatan Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani ya gargadi 'yan Najeriya kan zaben dan takarar shugaban kasa saboda shugabannin addinansu sun nemi su yi haka.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP, ya bayyana cewa cikin ruwan sanyi zai kayar da abokin hamayyar sa, na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu.
A yayin da ake tunkarar babban zaben shugaban kasa na 2023, wata zaben jin ra'ayi na shafin intanet da aka yi ya nuna cewa Bola Tinubu na APC zai ci zaben 2023.
Siyasa
Samu kari