Majiyoyi sun ce shugaba Bola Tinubu ya ƙi bukatar sanatoci na samun tikitin takara kai tsaye, yana mai jaddada cewa gwamnonin jihohi su na da ikon yanke hukunci.
Majiyoyi sun ce shugaba Bola Tinubu ya ƙi bukatar sanatoci na samun tikitin takara kai tsaye, yana mai jaddada cewa gwamnonin jihohi su na da ikon yanke hukunci.
Tsohon karamin ministan shari’a kuma jigon PDP ya kuna yakinin cewa Atiku Abubakar zai samu kuri’u masu yawan gaske a arewa ta tsakiya a zaben shugaban kasa.
A yayin da zaɓen 2023 ke ƙara ƙaratowa, hamshaƙan attajirai da dama na neman ɗarewa a kujerun madafun iko na ƙasar nan. Attajiran sun fito domin a dama da su.
‘Diyar Atiku Abubakar watau Hauwa Atiku-Uwais ta yarda da manufarsa ta yin gwanjo da kadarorin kasar nan, ta kuma ce ‘dan takaran na jam’iyyar PDP zai ci zabe.
Wata matashiya mazauniyar Turai ta ce ta dawo Najeriya don sauke hakkinta na yar kasa ta hanyar zabar dan takarar shugaban kasa na APC, Asiwaju Bola Tinubu.
Da alama NNPP ta bada mamaki yayin da jam’iyyun siyasa kusan 20 suka bada sunayen mutane fiye a miliyan 1.5 a matsayin wakilan zabensu a 2023 da zai gudana.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na PDP, Atiku Abubakar, ya bayyana hanyar da ya bi ya kawo wa shirin tazarcen Obasanjo cikas
Akwai Gwamnonin PDP a karkashin jagorancin Nyesom Wike da suka kafa kungiyar G5, Sanata Orji Uzor Kalu ya ce wasunsu su na goyon bayan takarar Bola Tinubu ne.
Tsohon Gwamnan Abia Orji Uzor Kalu ya yi magana a kan tsarin takaita yawon kudi da canza Nairori, ya ce wata rana sun gagara dafa abinci a dalilin canjin kudin.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya sake sukuwar sallah kan taron da Atiku ya kira wasu mutanen Ribas suka tattauna a Abuja, ya ce zai gane ɓakko miya ce.
Siyasa
Samu kari