Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi ikirarin cewa mashigar Hormuz ta dawo karkashin ikon dakarun kasarsa. Trump ya ce shugabannin Iran na cikin dimuwa.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi ikirarin cewa mashigar Hormuz ta dawo karkashin ikon dakarun kasarsa. Trump ya ce shugabannin Iran na cikin dimuwa.
Masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC, da suka hada da shugabannin al'umma sun raka Yusuf Muhammadu Buhari wajen gwamna Radda kan takarar 2027 a Katsina.
Ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Datti Baba-Ahmed ya bayyana dalilin da ya sanya ƴan Najeriya, ba za su zaɓi Tinubu ba.
A ranar Talata jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Zamfara ta tarbi manyan masu sauya sheka daga jam’iyyun ADC, YPP da NNPP gabannin zaben 2023.
Ɗan takarar sanatan jam'iyyar PDP na Enugu ta Gabas, Sanata Chimaroke Nnamani, ya bayyana cewa har yanzu shine sahihin ɗan takarar jam'iyyar a zaɓe mai zuwa.
INEC ba ta san da zaman Rufa’i Hanga a cikin ‘Yan takaran Sanata ba. Sanata Ibrahim Shekarau ya bar NNPP da aiki watanni bayan ya sauya sheka zuwa Jam’iyyar PDP
A yayin da zaben 2023 ke karatowa wasu daga cikin manyan fastocin Najeriya sun fito fili sun nuna goyon bayansu ga dan takarar shugaban kasa na LP, Peter Obi.
Yayin da babban zaben 2023 ke kara matsowa wasu miyagun yan bindiga da suka saje da mahalarta taron kamfe, sun yi awon gaɓa da shugaban PDP na Ɗan Mahawayi.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya yi kira ga yan siyasan Najeriya su zama masu rungumar kaddamar sannan ya shawarci matasa kada su yarda ayi amfani dasu
Gwamnan jihar Benuwai bai damu Atiku Abubakar ya sha kasa ba, yana so Peter Obi ya zama shugaban kasa, Samuel Ortom ya ce babu komai domin ya fadi zaben Sanata.
Shugaba Muhammadu Buhari, Asiwaju Bola Tinubu, Sanata Abdullahi Adamu, jiga-jigan jam'iyyar APC da dama sun halarci taron kamfen jam'iyyar na karshe da aka yi.
Siyasa
Samu kari