Shugaban tsagin ADC a Najeriya, Nafi’u Bala ya musanta rahoton da ke cewa ya yi nadamar rikicin jam’iyya tare da zargin rayuwarsa na cikin haɗari.
Shugaban tsagin ADC a Najeriya, Nafi’u Bala ya musanta rahoton da ke cewa ya yi nadamar rikicin jam’iyya tare da zargin rayuwarsa na cikin haɗari.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Asiwaju Ahmed Bola Tinubu, fittacen dan siyasa ne a Najeriya kuma tsohon gwamnan jihar Legas wanda a yanzu shine dan takarar shugaban kasa na APC a zaben 2023.
Jam'iyyar NNPP ta kasa ta yi watsi da labaran da ake yadawa na cewa dan takararta na shugabancin kasa, Rabiu Musa Kwankwaso zai koma jam'iyyar APC mai mulki.
Gabanin bikin rantsuwa da ake shirin yi, inda a nan ne za a mika mulki ga zababbun shugabbanni, an ga wasu cikin gwamnoni na ta kaddamar da ayyuka a jihohinsu.
Mun tattaro muku sunayen wasu manyan 'yan siyasa da fastoci da ba su son a rantsar da zababben shugaban kasa Bola Tinubu a ranar 29, ga watan Mayu mai zuwa.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya yi jawabin bankwana ga al'ummar jihar Katsina, inda ya nemi da su yafe masa kurakuran da ya tafka a mulkinsa.
Shugabannin addinai sun gabatar da shawarwarinsu ga Bola Tinubu, sun bukaci zababben shugaban kasar da ya soke kujerar karamin minista gabannin rantsar da shi.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde na PDP, ya bayyana cewa a shekara huɗuɓda ya yi yana mulkin jihar, arziƙinsa ya samu koma baya inda ya ragu sosai da kaso 12%.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party, Peter Obi, ya buƙaci magoya bayansa 'Obidients' da sauran ƴan Najeriya da su zama masu bin doka da oda.
Shugaban kasa Buhari ya ce yan Najeriya sun yi zabi mai kyau ta hanyar zabar Tinubu a matsayin shugaban kasa na gaba, cewa shine mafi cancanta cikin yan takara.
Siyasa
Samu kari