Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Tsohon shugaban kasar Kenya Uhuru Kenyatta ya bukaci zababben shugaban kasa Bola Tinubu da ya yi tsayin daka wajen hada kan Najeriya da dawo da martabar kasar.
Gwamnan jihar Kaduna mai jiran gado, sanata Uba Sani, ya sha alwashin kammala ayyukan da gwamnan jihar mai barin gado, Nasir El-Rufai, ya fara bai kammala ba.
Yayin da ya rage awanni 48 gabannin rantsar da sabon shugaban kasa a Najeriya, majalisar dattawan Najeriya ta shiga zaman gaggawa a zaurenta da ke birnin Abuja.
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya naɗa sabon kwamishina na hukumar zaɓe ta jihar. Naɗin kwamishinan na zuwa ne saura ƴan sa'o'i Ganduje ya ba ofis.
Za a rantsar da zababben shugaban kasa, Bola Tinubu a ranar Litinin, 27 ga watan Mayu, bayan rantsar da shi, ana sanya ran zai yi wasu muhimman abubuwa guda 4.
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benue ya bayyana gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari mai barin gado a matsayin mafi muni a tarihin Najeriya tun bayan yanci.
Yayin da shugaban kasa Muhammadu Buhari ke shirin mika mulki a ranar Litinin, 29 ga watan Mayu, wasu yan majalisarsa na iya zama shiru da zaran Tinubu ya hau.
Yayin da Bola Tinubu, zababben shugaban kasa ke shirin karbar mulki daga shugaban kasa Muhammadu Buhari, wasu yan majalisarsa na iya shiga sabuwar gwamnati.
Gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun, ya sallami baki ɗaya mambobin majalisar zartaswan jiharsa gabanin ranar rantsarwa, ya ce za su amshu kyauta ta musamman.
Siyasa
Samu kari