Sarki Muhammadu Sanusi II na Kano ya bayar da umarnin rufe otal ɗin Stephrica Guest Palace da ke Kureken Sani bayan korafe-korafen mazauna yankin.
Sarki Muhammadu Sanusi II na Kano ya bayar da umarnin rufe otal ɗin Stephrica Guest Palace da ke Kureken Sani bayan korafe-korafen mazauna yankin.
Madugun Kwankwasiyya kuma dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC a zaben 2027, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi magana kan dokar da ta bullo da ita.
Abubuwan na ƙara rikicewa a NNPP yayin da tsagin Agbor duka nesanta kansu da zanga-zangar da je faruwar a Kano kan hukuncin tsige Gwamna Abba Kabir Yusuf.
Kungiyar CAGRAM ta sha alwashin nemawa Shugaba Tinubu kuri'u a gabanin zaben 2027 da zai ba shi damar yin tazarce. Hakan ya biyo bayan ayyukan Tinubu a Najeriya.
Magoya bayan Segun Oni na SDP, tsohon gwamnan jihar Ekiti sun yi fatai da jam'iyyar, sun sake komawa babbar jam'iyyar adawa watau PDP ranar Litinin.
Sanata Jimoh Ibrahim ‘dan APC ne, amma ya Muhammadu Buhari bai kammala wani aikin $1bn ba. Masoyan tsohon shugaban kasa sun yi kaca-kaca da Sanatan na jihar Ondo.
Gwamnan Benuwai ya fara yin kus-kus da jagororin PDP domin ya fice daga jam’iyyar APC domin babu jituwa tsakanin masoyansa da ‘ya ‘yan jam’iyyar APC.
Babbar kotun Tarayya da ke zamanta a jihar Sokoto ta yi watsi da karar tsohon gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle inda ta umarci kwace motoci 50 daga gare shi.
Jam'iyyar HDP ta bayyana cewa kundin dokar Lis Pendens ya ayyana zaben shugaban kasar 2023 matsayin 'haramtacce' don haka Tinubu bai kamata ya zama shugaban kasa ba.
Jigon NNPP, Olufemi Ajadi ya zargi APC da kokarin kwace kujerar Abba Kabir na Kano inda ya ce ba za su yi nasara ba sai Abba ya yi shekaru takwas.
Sakamakon zaben kananan hukumomin da aka yi a jihar Ekiti ranar Asabar ya nuna APC ta lashe dukkan kujerun ciyamomo 38 da kansiloli 177 da ke faɗin jihar.
Siyasa
Samu kari