Madugun Kwankwasiyya kuma dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC a zaben 2027, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi magana kan dokar da ta bullo da ita.
Madugun Kwankwasiyya kuma dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC a zaben 2027, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi magana kan dokar da ta bullo da ita.
Atiku Abubakar tsohon mataimakin shugaban ƙasa kuma dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), ya mayar da hankalinsa kna zaben 2027.
Gwamna Bala Mohammed da ministan Abuja, Nyesom Wike sun yi wata ganawar sirri, kamar yadda sabon rahoto ya nuna. Hakan na zuwa ne yayin da yan siyasa ke shirin 2027.
Shugaban riko na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na kasa, Umar Damagum, ya magantu kan dalilin da ya sa bai hukunta wadanda suka ci dunduniyar jam'iyyar ba.
Jam'iyyar APC a jihar Anambra a hukumance ta karbi sanatoci biyu da su ka hada da Sanata Ifeanyi Ubah da Sanata Uche Ekwunife zuwa APC bayan barin jam'iyyar YPP.
Kotun Daukaka Kara ta yi hukunci kan shari'ar zaben gwamnan jihar Abia inda ta tabbatar da nasarar Gwamna Alex Otti na jami'yyar LP a yau Asabar.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswilƙ Akpabio, ya ce ya kamata Kudu maso Kudancin Najeriya su saka wa shugaban kasa, Bola Tinubu ta hanyar zaben APC.
Muhammadu Buhari ya kewaye kan shi da barayin gwamnati a mulkinsa. Irinsu Ali Ndume su na zargin akwai wasu miyagu da aka yi a gwamnatin 2015 zuwa 2023.
Jam'iyyar APC reshen jihar Kano ta buƙaci kowane ɓangare ya martaba yarjejeniyar zaman lafiyan da suka sanya wa hannu a hedkwatar yan sanda makon jiya.
Yan Najeriya sun yi martani bayan kotu ta yanke hukunci kan shari'ar gwamnatin jihar Kano da Alhassan Ado Doguwa wanda ake zargi da kisan kai a lokacin zaben 2023.
Siyasa
Samu kari