Tsohon ministan makamashi, Sale Mamman, ya ayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamnan Taraba a 2027, yana mai bayyana hakan gaban magoya baya a Jalingo.
Tsohon ministan makamashi, Sale Mamman, ya ayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamnan Taraba a 2027, yana mai bayyana hakan gaban magoya baya a Jalingo.
Sa'o'i 48 bayan zaben fidda gwani, matasan jam'iyyar APC sun ɓalle da zanga-zangar adawa da ayyukan SWC ta jihar Edo, sun buƙaci masu ruwa da tsaki su rushe ta.
Mai ajiyar kudi ta jam'iyyar Labour Party da aka dakatar, Misis Oluchi Opara, ta sake taso shugaban jam'iyyar a gaba kan zargin karkatar da kudaden jam'iyyar.
Tsohon kwamishina a jihar Edo, Andrew Emwanta, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar APC biyo bayan zaben fidda gwani na gwamna na jam'iyyar da aka gudanar.
Tsohon jigo a jam'iyyar PDP, Deji Adeyanju, ya bayyana cewa dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ba zai daina tsayawa takara ba.
An rasa gane wanene halataccen 'dan takaran APC a zaben Gwamnan Edo domin kuwa an ba Hon. Dennis Idahosa, Sanata Monday Okpebholo da Anamero Sunday Dekeri tikiti.
Atiku Abubakar ya yi magana yake cewa gwamnatin APC ta jawo karyewar Naira da matsin tattalin arziki; tshin Dala da rugujewar tattali duk laifin Bola Tinubu ne.
Gwamnatin Tarayya ta ce Shugaba Bola Ahmed Tinubu ba zai yi murabus ba saboda tsadar rayuwa da wahala da 'yan Najeriya ke fama da shi a halin yanzu.
Rikicin cikin gida ya shigo APC bayan rasuwar Gwamna Rotimi Akeredolu. ‘Yan Majalisa 6 sun rubuta wasika zuwa Tinubu a kan rigimar da ta ratsa APC a Ondo.
Bola Tinubu ya aika sako na musamman domin taya Nasir El-Rufai murnar cika shekara 64. Shugaba Tinubu ya yi wa tsohon gwamnan na Kaduna fatan koshin lafiya.
Siyasa
Samu kari