Abba Kabir Yusuf ya zabi Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano bayan murabus da Aminu Abdulsalam Gwarzo ya yi. Ya tura sunan shi majalisa.
Abba Kabir Yusuf ya zabi Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano bayan murabus da Aminu Abdulsalam Gwarzo ya yi. Ya tura sunan shi majalisa.
Abba Kabir Yusuf ya zabi Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano bayan murabus da Aminu Abdulsalam Gwarzo ya yi. Ya tura sunan shi majalisa.
Za a ji asalin abin da Abdullahi Tijjani Gwarzo ya fada a wata hira da aka yi da shi wanda aka juya. Wasu sun zargi Ministan da karyata zancen yunwa da ake kuka.
Yayin da ake shirin gudanar da zabe, jam’iyyar APC na neman kwace kujerar gwamnan Anambra karfi da yaji wurin matsa wa gwamnan ya koma jam'iyyar APC.
A yau shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya gana da gwamnonin Najeriya kan tsadar rayuwar da aka shiga da kuma ƙata tabarbarewar tsaron a sassan ƙasar ɓan.
Kasa da awanni 24 kafin gudanar da zaben fidda gwani a gobe Asabar, dan takarar gwamna a APC, Fasto Osagie Ize-Iyamu ya janye daga takarar gwamnan jihar Edo.
Shugaba Bola Tinubu ya nada mijin babban 'yarsa, Oyetunde Oladimeji, a matsayin shugaban hukumar kula da gidaje na tarayya (FHA). Oladimeji tsohon dan majalisa ne.
Mai fafutukar kafa kasar Yarbawa, Sunday Igboho ya kare gwamnatin Bola Tinubu bayan Sarkin Musulmi ya soki gwamnatin da cewa ta bar komai ya lalace a kasar.
Jam’iyyar APC ta zo ta 3 yayin da ‘Dan sarkin Muri ya lashe zaben majalisar wakilan tarayya. Zababben ‘dan majalisar ya doke ‘yan takara goma wajen samun nasara.
Wani babba a PDP, Mark Jacob ya fadi yadda son kai ya cuci PDP a zaben shugaban kasa, ya bada shawarar a dauki mataki a kan Nyesom Wike saboda yadda ya taimaki APC.
Gwamna Hope Uzodinma na jihar Imo ya bayyana cewa jam'iyyar APC zata tsaida ɗan takarar da zai zama alheri ga al'ummar jihar Edo a zaben watan Satumba.
Siyasa
Samu kari