Kasar Musulunci ta Iran ta dage cewa ba za ta yarda da matakan da Amurka ta dauka kanta ba, ta ce halayen kasar ne suka jawo cikas a tattaunawar sulhu.
Kasar Musulunci ta Iran ta dage cewa ba za ta yarda da matakan da Amurka ta dauka kanta ba, ta ce halayen kasar ne suka jawo cikas a tattaunawar sulhu.
A labarin nan, za a ji cewa magoya bayan Sanata Rabiu Musa Kwankwaso sun fara shirin tallata manufar iyayen gidansu gabanin zaben fitar da gwani a ADC.
Hukumar ƴan sanda reshen jihar Benuwai ta kwace iko da babbar sakatariyar APC mai mulki a jihar bisa umarnin Gwamna Alia na hana duk wani taron siyasa.
Gwamnan Babajide Sanwo-Olu na jihar Legas ya bada umarnin a daina banbanta malaman makaranta a wajen biyan alawus na rage raɗaɗi N35,000 ga ma'aikata.
Ana so Abba Kabir Yusuf ya rabu da batun gadoji, jirgin kasa ake bukata a Kano. Bashir Ahmaad yana ganin aikin jirgin kasa ya fi muhimmanci a kan karo gadaje a Kano.
Shina Peller, tsohon mamban majalisar wakilan tarayya da wasu dubban mambobin Accord Party sun sauya sheƙa zuwa jam'iyyar PDP ranar Alhamis a Oyo.
Jam'iyyar APC ta yi barazanar maka kakakin Majalisar jihar Plateau, Hon. Gabriel Dewan kan kin rantsar da mambobinta 15 da ya ki rantsarwa a Majalisar.
Adnan Mukhtar Adam Tudunwada ya ce Atiku Abubakar kuma jagoran adawar shi ne mafi karfin ‘yan siyasa daga Arewa a yau, Atiku shi ne wanda gwamnati ke tsoro.
Gwamnan jihar Bayelsa Douye Diri ya shirya tafiya da ƴan dawa a gwamnatinsa. Gwamnan ya yi nuni da cewa 'yan jam'iyyun adawa za su samu mukamai a karkashinsa.
Urum Kalu, ɗaya daga cikin mutum 5 da shugaba Bola Tinubu ya naɗa a CBN ya ƙi karban tayin, ya ce aikin zai ci karo da wanda ya fara a bankin duniya.
Mataimakin gwamnan jihar Edo, Philip Shaibu ya sake tayar da tarzoma a ofishin mukaddashin jam'iyyar PDP na kasa da ke Abuja, ya bukaci a ba shi takardar cin zaben.
Siyasa
Samu kari