Gwamna Abba Kabir Yusuf ya yi maraba da sauya shekar tsohon gwamnan, Malam Ibrahim Shekarau, ya ce hakan ya karawa jam'iyyar APC karfi da goyon baya a Kano.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya yi maraba da sauya shekar tsohon gwamnan, Malam Ibrahim Shekarau, ya ce hakan ya karawa jam'iyyar APC karfi da goyon baya a Kano.
Yayin da ake ci gaba da shari’ar zaben jihar Bayelsa, dan takarar APC, Timipre Sylva ya rufe karar da ke kalubalantar zaben Gwamna Douye Diri na jihar.
Mataimakin shugaban majalisar wakilan tarayya, Benjamin Kalu, ya ce har kawo yanzu ba su sami wata takardar kirkiro sabbin jihohi bakwai ba a Najeriya.
Gwamna Hyacinth Alia na jihar Benuwai ya kaddamar da kwamitocin da zasu gudanar da bincike kan yadda aka yi hada-hadar kuɗin al'umma a shekaru 8 na Ortom.
Yayin da ake shirye-shiryen gudanar da zaben jihar Edo, Sanata Rabiu Kwankwaso ya yi martani bayan zaben fidda gwanin jam'iyyar NNPP a jihar Edo.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya rantsar da kwamishinan hukumar kidaya ta ƙasa (NPC), ya zarce taron majalisar zartarwa FEC a fadar gwamnati da ke Abuja.
Lauya mazaunin Kano, Umar Sa'ad Hassan ya bayyana yiwuwar Sanata Rabiu Kwankwaso wurin gina tafiyar siyasa mai karfi a Arewacin Najeriya kamar na Buhari.
Tsohon gwamnan jihar Benuwai, Samuel Ortom, ya bayyana cewa ba inda za shi, yana nan a matsayinsa na jagoran PDP na jihar Benuwai amma ba shi da shirin shiga APC.
Gamayyar ƙungiyoyin fararen hula sun maka Gwamna Siminalayi Fubara da majalisar dokokin jihar Riba a gaban kotu kan sauya sheƙar ƴan majalisa 27.
'Yan majalisa sun fara aiki a kan kundin tsarin mulkin da ake amfai da shi. Nan da shekaru 2 za a gama garambawul a majalisa, a samu sabon kundin tsarin mulkin kasa”
Siyasa
Samu kari