Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Tsohon ɗan majalisar tarayya a Najeriya, Abubakar Yusuf ya bayyana cewa APC ba ta jin ko ɗar a kan ko za ta faɗi babban zaɓen 2027 duk da haɗa kan ƴan adawa.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya tattauna da ɗan takarar gwamnan jihar Edo a zaben 2024, Okpebholo da abokin takararsa a fadar shugaban kasa.
Yayin da aka dakatar da Sanata Abdul Ningi kan zargin cushe a kasafin kudin shekarar 2024, akwai yiwuwar sanatan zai koma kujerarsa yayin ake tattaunawa.
Wani jigo a jam'iyyar PDP, Rilwan Olanrewaju, ya yi magana kan umurnin da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayar na aiwatar da rahoton Steve Oronsaye.
Bayan sanar da dan takarar mataimakin gwamna a Edo, shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Ganduje ya sauya dan takarar mataimakin gwamna a zaben jihar.
Yayin da 'yan Najeriya ke cikin mawuyacin hali, ashe wasu gwamnoni su na shan wahala bayan Gwamna Charles Soludo ya ce ya shafe shekaru biyu ba tare da albashi ba.
Tsohon gwamnan Benue, Sanata Gabriel Suswam ya nuna sha'awar neman kujerar shugabancin jam'iyyar PDP ta kasa domin maye gurbin Dakta Iyorchia Ayi.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya yi magana kan irin tanadin da shugaban kasa Bola Tinubu ya yi wa 'ya'yan jam'iyyar APC.
Jam'iyyar Labour Party (LP) ta yi martani mai zafi kan shugaban kungiyar kwadago ta kasa (NLC) bisa yadda yake yi mata katsalandan a cikin al'amuranta.
Muhammad Bello El-Rufai ya yi bayanin gudumuwar da Malam Nasir El-Rufai ya ba shi da kamfe, ya ce N5m El-Rufai ya ba shi a matsayin gudumuwa lokacin yakin zaben 2023
Siyasa
Samu kari