Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Tsohon ɗan majalisar tarayya a Najeriya, Abubakar Yusuf ya bayyana cewa APC ba ta jin ko ɗar a kan ko za ta faɗi babban zaɓen 2027 duk da haɗa kan ƴan adawa.
Babbar kotun tarayya mai zama a birnin Kano ta yi fatali da ƙarar da aka nemi haramtawa Abba Kabir Yusuf naɗa kwamitocin riƙo kwarya a kananan hukumomi 44.
Kwamishinan ayyuka na jihar Ribas, Dakta George-Kelly Alabo ya yi murabus daga kan muƙaminsa domin karɓan tayin mukamin da shugaban ƙasa ya masa.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya janye naɗin Roby Onwudiwe a matsayin mambar majalisar darektocin CBN sabida alaƙarta da jam'iyyar Labour Party.
Bayan Sanata Abdul Ningi ya miƙa takardar murabus, NSF ta naɗa Sanata Abdul'azizi Musa Ƴar'adua a matsayin sabon shugaban sanatocin arewacin Najeriya.
Kakakin majalisar dattawa, Sanata Yemi Adaramodu, ya ce babu wani laifi da Sanata Godswill Akpabio, ya aikata da har zai yi murabus daga kujerarsa.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya nanata cewa yana nan daram a jam'iyyar PDP, kawai dai ya yi ra'ayinsa ne a zaben shugaban kasa.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya bukaci majalisar dattawa ta amince da naɗin Ruby Onwudiwe a matsayin darakta a babban bankin Najeriya.
Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗin Felix Obuah, tsohon shugaban PDP da ya sauka a jihar Ribas a matsayin shugaban hukumar AMMC ta birnin Abuja.
Sanata Abdul'aziz Yari da ke wakiltar Zamfara ta Yamma ya karyata jita-jitar hadaka da Atiku Abubakar domin kirkirar sabuwar jam'iyyar kan zaben 2027.
Siyasa
Samu kari