Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta gamsu da hujjojin da hukumar EFCC ta shigar kan tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman kan damfarar N33.8bn.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta gamsu da hujjojin da hukumar EFCC ta shigar kan tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman kan damfarar N33.8bn.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyun adawa a Najeriya sun bayyana rashin amincewa da batun da shugaban hukumar INEC ya yi game da babban zaben 2027.
Gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia ya fito ya yi magana kan jita-jitar da ke cewa yana shirin barin APC domin komawa jam'iyyar SDP. Ya ce karya ce tsantsagwaronta.
Shahararrun mawakan Kannywood, Adamu Hassan Nagudu da Yusuf Karkasara sun sauya sheka daga NNPP zuwa jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya ta hannun Barau Jibrin.
Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya bayyana yadda suka tsara yaƙar Atiku Abubakar tare da Gwamna Bala Muhammed na Bauchi amma ya ci amanarsu a zaɓen 2023.
Bayan rasa Nasir El-Rufai, hadimin shugaba kasa, Daniel Bwala ya ce dan takarar shugaban kasa a LP, Peter Obi zai bar jam'iyyarsa ya koma APC kafin zaben 2027.
Bayan alaƙa ta yi tsami tsakanin Nasir El-Rufai da gwamnatin Bola Tinubu da APC, tsohon gwamnan ya tattara komatsansa zuwa jam'iyyar adawa da SDP.
Tsohon gwamnan Rivers, Nyesom Wike ya yi magana kan rigimar siyasa inda ya ce idan Gwamna Fubara ya aikata laifi, majalisa ta tsige shi, domin ba laifi ba ne.
Rikicin shugabanci ya kunno kai a cikin jam'iyyar SDP a jihar Kogi bayan sauya shekar Nasir El-Rufa'i. Shugaban jam'iyyar ya bukaci taimakon INEC da SSS.
Majalisa ta 10 ta fuskanci kalubale da dama ciki har rashin jituwa tsakanin wasu Sanatoci da suka hada da Ali Ndume, Natasha da Sanata Abdul Ningi
Jagora a jam'iyyar APC reshen jihar Kano, Musa Iliyasu Kwankwas ya shawarci jam'iyyar a kan yadda za a sasanta rikicin da ake fuskanta bayan ficewar Nasir El-Rufa'i.
Siyasa
Samu kari