Hukumar tsaro ta DSS ta gurfanar da Abdulmalik Abdulazeez Obadaki a gaban kotu, mutumin da ake zargi da jagorantar kai hari wata coci a jihar Kogi.
Hukumar tsaro ta DSS ta gurfanar da Abdulmalik Abdulazeez Obadaki a gaban kotu, mutumin da ake zargi da jagorantar kai hari wata coci a jihar Kogi.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa NNPP ta shirya tsaf domin tunkarar zaben 2027. Ya yaba wa Abba Kabir Yusuf da shugabannin NNPP a Najeriya.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya shawarci Gwamna Siminalayi Fubara ya bi umarnin kotu domin a samu zaman lafiya a jihar Rivers.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya dora alhakin rikicin jihar Rivers a kan Gwamna Siminalayi Fubara. Wike ya ce gwamnan ba ya bin umarnin kotu.
Babbat kotun tarayya da ke zamanta a birnin Abuja ta yi hukunci kan shari'ar da jam'iyyar Labour Party ta shigar da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC).
Tsohon mataimakin shugaba APC na Arewa maso Y?amma, Salihu Lukman ya ce kayar da Shugaba Bola Tinubu a zaben 2027 zai zama abin wahala ga 'yan siyasar adawa.
Yayin da ake shirye-shiryen zaben 2027, Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya shawarci jiga-jigan APC su hada kai wurin samun nasara a zaben kananan hukumomi.
Guda daga cikin jiga-jigan jam'iyyar NNPP, Buba Galadima ya bayyana cewa jama’a ba su fahimci bayanin da Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya yi kan takara da Obi ba.
Jam'iyyar APC ta yi magana kan shirin hadakar Sanata Rabiu Kwankwaso da Peter Obi inda ta ce babu wani abin tsoro a gare ta saboda dukansu yan son rai ne.
Gwamnan Ribas, Siminalayi Fubara ya roki Ministan Abuja kuma tsohon uban gidansa, Nyesom Wike kan samuwar zaman lafiya a jihar, amma ya ce hakansa bai cimma ruwa ba.
Gwamna Siminalayi Fubara ya nuna damuwa kan martanin da Shugaba Bola Tinubu ya yi game da rikicin jihar Rivers inda shugaban ya kira sunansa shi kadai.
Siyasa
Samu kari