Sanarwar masarauta ta bayyana cewa Mai Martaba Sarkin Zurmi da ke jihar Zamfara, Bello Suleiman, ya riga mu gidan gaskiya bayan shekara biyar a kan mulki.
Sanarwar masarauta ta bayyana cewa Mai Martaba Sarkin Zurmi da ke jihar Zamfara, Bello Suleiman, ya riga mu gidan gaskiya bayan shekara biyar a kan mulki.
Hukumar INEC ta sauya sunayen wasu yan takara na jam'iyyu daban-daban a jerin sunayen yan takarar gwamnan da ta fitar a ofisoshinta na jihohin Najeriya.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru ya cika baki kan tazarcen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027. Ya nuna cewa babu wata hadaka da za ta hana hakan.
Dumebi Kachikwu ya yi zargin cewa haɗakar ADC na shirin bai wa tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar damar takara, Peter Obi na neman mafita.
Ziyayar da madugun Kwankwasiyya, Rabiu Musa Kwankwaso ya kai fadar shugaban kasa ta fara tayar da kura kan siyasar Najeriya da nasarar Tinubu a zaben 2027.
Yayin da ake ta shirye-shiryen zaben 2027, Gwamna Ademola Adeleke da shugabannin PDP na jihar Osun sun goyi bayan Bola Tinubu a zaben da ke tafe.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an tsaron 'kasar nan sun hana Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan shiga majalisa bayan ta yi watsi da umarninsu na kada ta koma.
Tsohon gwamnan jihar BenuwaI, Samuel Ortom ya ce ba ya tunanin haɗakar ƴan adawa watau ADC za ta kai labari, yana mai cewa shi da magoya bayansa suna nan a PDP.
Jam'iyyar APC ta fusata yayin da jam'iyyar adawa ta PDP ta ce babu mai hankalin da zai sake zaben shugaba Bola Ahmed Tinubu a 2027. APC ta ce Tinubu zai yi nasara.
Kamar yadda ya saba, fitaccen Fasto a Najeriya, Elijah Ayodele ya tura gargadi ga Shugaba Bola Tinubu game da wasu yan Arewa saboda zaɓen shekarar 2027.
Gwamna Muhammad Inuwa Yahaya ya yi magana kan wanda zai gaje shi a kujerar gwamna inda ya ce addu’a ta fi komai yayin da ake ta rade-radi kan lamarin.
Siyasa
Samu kari