Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashin Shettima ya goyi bayan takarar Sanata Ahmed Aliyu Wadada a zaben gwamnan jihar Nasarawa a 2027 ya fadi haka ne a Nasarawa.
Mallam Nasir El-Rufai ya zargi gwamnatin Kaduna da tsare Jafaru Sani bisa laifin da ba na hurumin jihar ba. Tsohon gwamnan ya yi Allah ya isa kan kama Jafaru.
Tsohon Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya yi magana kan matsayarsa a APC inda ya jaddada cewa har yanzu mamba ne na jam’iyyar kuma yana son a dinga kiransa haka.
Kungiyar shugabannin kananan hukumomi (ALGON) reshen jihar Kaduna, sun yabi salon mulkin Gwamna Uba Sani. Sun yi masa alkawarin goya masa baya a 2027.
Gwamna Bala ya ce yana shirye ya yi aiki da Peter Obi domin karfafa adawa a gabanin 2027, yayin da Obi ya jaddada cewa talauci ne tushen matsalar rashin tsaro.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a Najeriya, Manjo Hamza Al-Mustapha ya koma jam'iyyar SDP ta hadu da Nasir El-Rufa'i. Ya sauya sheka ne a Abuja.
Muƙaddashin shugabam PDP na kasa, Ambasada Umar Damagum ya bayyana cewa zaben da tsagin Wike suka shirya na shugabannin jam'iyya a Kudu maso Kudu ya saɓa doka.
SanataBarau Jibrin ya karbi shugabannin 'yan Arewa a Legas zuwa APC bayan sauya sheka. Za a kafa tafiyar Arewa domin marawa Sanata Barau baya da cigaba.
Magoya bayan Nasir El-Rufa'i sun i zargin cewa zaman Olu Agunloye a matsayin sakataren SDP zai ba gwamnatin Bola Tinubu damar yi wa jam'iyyar katsalandan.
Tsohon gwamnan jihar Anambra kuma ɗan takarar shugaban kasa na LP a zaben da ya gabata na 2023 ya shiga ganawar sirri da Gwamna Bala Muhammed a Bauchi.
Siyasa
Samu kari