Kamfanin hada hadar kudi ta yanar gizo, Opay, ya bayyana cewa rahoton da ake yadawa a midiya cewa zai daina aiki a watan Satumba, 2026 ba gaskiya ba ne.
Kamfanin hada hadar kudi ta yanar gizo, Opay, ya bayyana cewa rahoton da ake yadawa a midiya cewa zai daina aiki a watan Satumba, 2026 ba gaskiya ba ne.
Hukumar INEC ta sauya sunayen wasu yan takara na jam'iyyu daban-daban a jerin sunayen yan takarar gwamnan da ta fitar a ofisoshinta na jihohin Najeriya.
PDP za ta gudanar da babban taronta a Ibadan daga 15 zuwa 16 ga watan Nuwamba. Ta dauki matakin doka kan mambobin da suka sauya sheka bayan lashe zaɓe.
Daga shekarar 2013 da aka kafa APC, zuwa wannan watan na Yulin 2025, jam'iyyar ta samu shugabanni 9. A wannan rahoto, mun jeru shugabannin APC da tasirinsu.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa, Rabiu Musa Kwankwaso ya caccaki Gwamnatin Shugaba Tinubu kan watsi da Arewacin Najeriya da gina Kudancin ƙasar.
Sabon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya bayyaɓa cewa ba zai yi sako-sako ba wajen sauke nauyin da ke kansa na shugabantar jam'iyyar.
Farfesa Olusola-Eleka ya fice daga jam’iyyar PDP a Ekiti, yana mai zargin jam’iyyar da gaza zama cikakkiyar adawa da ingantaccen shugabanci a ƙasa.
A labarin nan, za a ji cewa APC ta zaɓi sabon shugabanta wanda ya samu goge wa a fannin aikin gwamnati, siyasa da sauran ayyukan jin ƙai a Najeriya.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta zabi Farfesa Farfesa Nentawe Goshwe Yilwatda a matsayin sabon shugaban jam'iyya bayan Abdullahi Umar Ganduje.
Bayan zuwa fadar shugaban kasa da Sanata Rabiu Kwankwaso ya yi, ana cigaba da magana kan makomar siyasar shi. Ana ganin ko ya shiga APC ko ADC a gaba.
Kungiyar iyayen PDP watau waɗanda aka kafa PDP tare da su a 1998 sun buƙaci jam'iyyar ta ɗauko wani daga Kudu ta ba shi tikitin takarar shugaban ƙasa.
Siyasa
Samu kari