Tsohon gwamnan jihar Bayelsa kuma jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya warware zare da abawa kan rajistar jam'iyyar wadda ake ta shiga cikinta.
Tsohon gwamnan jihar Bayelsa kuma jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya warware zare da abawa kan rajistar jam'iyyar wadda ake ta shiga cikinta.
Jam'iyyar APC reshen Gombe ta ce babu dokar da ta karya wajen tsaida yan takara, ta ce za ta ba duk wanda bai yarda ba damar zuwa a fafata zaben fitar da gwani.
Wata kungiyar Kwankwasiyya ta yi kira ga Abba Kabir Yusuf kan rika damawa da wadanda suka sha wahala a zaben 2023. Ta ce wasu na neman kudi ne a gwamnati.
Za ku ji cewa an gudanar da tattaki a Kano domin nuna goyon baya ga Tinubu da Kawu Sumaila bayan sauya shekar Kawu daga NNPP zuwa APC tare da magoya bayansa.
Mataimakin shugaban matasan PDP na kasa, Hon. Timothy Osadolor ya ve matukar Atiku Abubakar, Peter Obi, Nasir El-Rufai ba su son rai ba, za su yi nasara.
Rt. Hon. Alhassan Doguwa ya ce ba sa jin tsoron kowa ya shiga APC, yana mai jaddada cewa Kano da Najeriya duk tafiyar Ganduje ce a siyasa kuma dole a bi shi.
Tsagin NNPP ya nemi gafarar shugaban kasa Bola Tinubu, Abdullahi Ganduje da dukkan 'yan APC kan kalaman da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi kan sauya sheka.
Atiku Abubakar ya yi wa Peter Obi tayin zama mataimakinsa a zaben 2027 a shirin hadakar 'yan adawa domin kayar da APC da Bola Tinubu. Za su iya komawa ADC.
Mataimakiyar kakakin Majalisar Dokokin jihar Edo, Misis Maria Oligbi-Edeko ta ajiye kujerarta, ta ce ta yi murabus ne saboda a yi wa kowa adalci.
Tsohon ɗan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP, Peter Obi ya ce haɗakar da ya shiga manufarta ta dawo da mulkin adalci, ta yaƙi yunkuwa da talauci.
Sunday Umeha, dan majalisar wakilai daga LP ya koma APC a Enugu, tare da fiye da mambobi 1,000; ya ce yana son hada kai da gwamnati mai mulki don ci gaban jama’a.
Siyasa
Samu kari