Rahotanni sun tabbatar da cewa Allah Ya yi wa Sarkin Bolari, Alhaji Ahmad Abubakar, rasuwa cikin daren nan bayan fama da rashin lafiya a birnin Gombe.
Rahotanni sun tabbatar da cewa Allah Ya yi wa Sarkin Bolari, Alhaji Ahmad Abubakar, rasuwa cikin daren nan bayan fama da rashin lafiya a birnin Gombe.
Shugaban jam'iyyar LP na Gombe, Usman Kalala, ya yi murabus ya koma PDP tare da Shehu Durbi da magoya bayansu, yana mai goyon bayan takarar Pantami.
Hadimin Peter Obi kuma shugaban kungiyar Obidients Movement, Yunusa Tanko, ya bayyana cewa babu wani shirin hadewa tsakanin ubangidansa da Goodluck Jonathan.
Daya daga cikin jaororin APGA na kasa, Cif Chekwas Okori ya caccaki wasu daga cikin gwamnonin jam'iyyun adawa da ke gudu wa zuwa jam'iyya mai mulki.
A labarin, za a ji cewa hadimin gwamnan jihar Katsina, Alhaji Abdul’aziz Maituraka, ya bayyana dalilan da zai sa Bola Tinubu da Dikko Radda su sake cin zabe.
Wasu 'yan APC sun ce matsalolin cikin gida da sauyin shugabanci na cikin abubuwan da suka hana ruwa gudu wajen rajistar 'yan APC ta yanar gizo da Ganduje ya fara.
Yayin da ake shirin gudanar da zaben 2027, Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya bayyana cewa zai bayyana wanda yake so ya gaje shi a 2027 a fili.
Tsohon ministan sufuri a gwamnatin marigayi shugaban kasa Muhammadu Buhari, Mu'azu Sambo Jaji, ya tabo batun ficewa daga jam'iyyar APC. Ya ce zama daram.
Wanda ya kafa jam'iyyar NNPP, Dr. Boniface Aniebonam ya nuna goyon bayansa ga zaben Farfesa Joash Amupitan da Bola Tinubu ya yi a hukumar zabe ta INEC.
Wasu fusatattun matasa sun farmaki shugaban karamar hukumar Egor, Hon. Osaro Eribo yayin tabbatar da bin ka'ida kan cunkoso a jihar Edo a yau Lahadi.
Gwamnan jihar Bauchi kuma shugaban kungiyar gwamnonin PDP, Sanata Bala Abdulkadir Mohammed, ya bada tabbacin cewa ba zai raba gari da jam'iyyar ba.
Siyasa
Samu kari