Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar da jam'iyyar ADC sun musanta jita-jitar da ake yadawa cewa sun fara duba yiwuwar komawa jam'iyyar NDC.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar da jam'iyyar ADC sun musanta jita-jitar da ake yadawa cewa sun fara duba yiwuwar komawa jam'iyyar NDC.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan batun maida Najeriya karkashin jam'iyya daya. Ya nuna cewa 'yan adawa sun rasa madafa a siyasar kasar nan.
Yayin da Sanata Godswill Akpabio ya yi magana kan tsige shugaban kasa, shugabannin majalisar tarayya sun amince Tinubu ya yi tazarce a zaben shekarar 2027 mai zuwa.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Fasto Umo Eno na Akwa Ibom ya shawarci kwamishinoni da masu mukami a gwamnatinsa su koma APC tare da shi ko su yi murabus.
Duk da ya sha musanta batun, an wayi gari da fastocin takarar shugaban kasa na gwamna Seyi Makinde, wasu matasa ne sun manna su a wurare daban-daban a Kano.
A Najeriya musamman da ake tunkarar shekarar 2027 da za a gudanar da zabe, yan siyasa da dama sun sauya sheka daga jam'iyyunsu zuwa wasu domin biyan buƙatar kansu.
Dan majalisar wakilan tarayya daga jihar Enugu, Hon. Sunday Umahia ya sauya sheka daga LP zuwa jam'iyyar APC a hukumance, ya ce ba zai zauna a LP ba.
Kungiyar gwamnonin jam'iyyar APC ta yi matsaya kan takarar Shugaba Bola Tinubu a zaben. Gwamnonin sun amince da Tinubu a matsayin dan takarar jam'iyyar.
Dan takarar shugaban kasa a 2023 a jam'iyyar SDP, Adewole Adebayo ya ce suna tattauna batun kayar da Bola Tinubu a sirrance. Ya yaba da yanayin siyasar Peter Obi.
Tsohon ɗan takarar shugaban kasa, Adewole Adebayo ya bayyana cewa ba zai janye wa Atiku Abubakar takara ba ko da ya yanke shawarar sauyaa sheka zuwa SDP.
Siyasa
Samu kari