A labarin nan, za a ji cewa shugaban jam'iyyar NDC reshen jihar Kano, Hon. Mai Riga ya zargi shugaban Kwankwasiyya, Rabi'u Musa Kwankwaso da nuna ƙarfi.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban jam'iyyar NDC reshen jihar Kano, Hon. Mai Riga ya zargi shugaban Kwankwasiyya, Rabi'u Musa Kwankwaso da nuna ƙarfi.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar da jam'iyyar ADC sun musanta jita-jitar da ake yadawa cewa sun fara duba yiwuwar komawa jam'iyyar NDC.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya amsa da Amin lokacin da Femi Gbajabiamila ya yi addu'ar ci gaban APC a ziyarar da ya kai gidan gwamnati a Osogbo.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya bayyana cewa za su bar ministan sadarwa, Bosun Tijani bayan suj tura Tinubu ya koma Legas a zaɓen 2027.
Tsohon ɗan takarar shugaban kasa na SDP, Adewole Adebayo ya nesanta jam'iyyar daga shiga wata tattaunawar haɗaka ko tura El-Rufai a matsayin wakili.
Atiku, Obi da El-Rufai sun amince su koma jam'iyyar ADC domin hada karfi da karfe da sauran 'yan adawa tare da fuskantar APC a zaben 2027 mai zuwa.
Mambobin Majalisar Tarayya 12 da suka haɗa da sanatoci 2 da ƴan Majalisar Wakilai 10 sun amince Shugaban Ƙasa, Bola Tinubu ya zarce zango na biyu a 2027.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal ya kore amfani da jam'iyyar PDP a haɗakar da ƴan adawa ke shirin yi don kawo sauyi a Najeriya.
A wannan labarin, za ku ji Babachir Lawal ya ce yawancin ‘yan siyasa na komawa APC ne don jin dadinsu, ba don akida ba, amma za a warware komai a 2027.
Shugaban jam'iyyar APC a Rivers ya ce za su karbi gwamna Siminalayi Fubara idan ya sauya sheka daga PDP. APC ta ce za ta mara masa baya domin cimma nasara.
Yayin da ake zargin APC ta kawo rigima a jam'iyyun adawa, tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya ce APC da shirin kawo rikici a SDP kamar yadda ta yi a PDP.
Siyasa
Samu kari