Gwamnatin Iran ta gargadi shugaban Amurka, Donald Trump kan bayanin da ya yi na cewa zai raka jiragen ruwa su wuce ta mashigar Hormuz da Iran ta toshe.
Gwamnatin Iran ta gargadi shugaban Amurka, Donald Trump kan bayanin da ya yi na cewa zai raka jiragen ruwa su wuce ta mashigar Hormuz da Iran ta toshe.
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Pantami, ya yi watsi da tsarin sulhun APC a jihar Gombe, yana cewa bai haɗa dukkan masu takara ba.
Magoya bayan APC sun shirya gangami a Yola, babban birnin jihar Adamawa domin nuna goyon baya ga shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, sun karɓi masu sauya sheƙa.
Kungiyar Tompolo za ta sanawa Tinubu kuri'u miliyan 10 a 2027. Kungiyar ta ce za ta bi gida gida da kowane lungu da sako domin wayar da kan jama'a.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Ebele Jonathan ya fito ya yi magana kan batun cewa zai yi takara a zaben 2027. Tsohon shugaban kasan ya ce ba gaskiya ba ne.
Ana ta yada jita-jitar cewa ba a rera taken Najeriya ba a ranar dimukraɗiyya da Bola Tinubu ya ziyarci gamayyar majalisa domin yin jawabi na musamman.
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya ce idam har jam'iyy]n adawa za su ci gaba da sukar gwamnatin Tinubu, to haɗin kai sai dai su hanga daga nesa.
Shugaban kungiyar gwamnonin PDP kuma gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya ce idan ba a yi dagaske ba Najeriya na iya faɗawa tsarin jam'iyya ɗaya.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya kuma ɗan takara a zaɓen shugaban ƙasa na 1999, Cif Olu Falae ya ce ba Obasanjo ba ne ya samu nasara a zaben 1999.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen da siyasa kuma guda daga cikin wadanda suka yiwa Bola Tinubu kamfe a zaben 2023, Ahmed Dankabo ya ce ana amfana da mulkin APC.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya kawo karshen hatsaniya da ta barke a tsakanin Hon. Tijjani AbdulKadir Jobe da Sanusi Bature.
Siyasa
Samu kari