Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Gamayyar 'yan adawa a Najeriya sun fara shirin kafa jam'iyyar adawa mai suna ADA domin tunkarar APC a 2027. Tarihin Akin Ricketts da sauran shugabannin ADA.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta fitar da gargadi kan fara ruguza allunan tallan Bola Tinubu a takarar zaben 2027. Yan sanda sun ce za su hukunta wanda aka kama.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu bai da wata barazana a babban zaben shekarar 2027 da aƙe tunkara.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya ce 'yan adawa masu yukurin kafa ADA domin kayar da Tinubu wasan yara kawai su ke. Ya ce ba irin na APC za su yi ba.
A watan Nuwamba, 2025 hukumar zaɓe mai zaman kanta watau INEC za ta gudanar da zaɓen gwamna a jihar Anambra, mun haɗo masu manyan yan takara huɗu.
Jagororin adawar Najeriya karkashin tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar sun nemi INEC ta masu rijistar sabuwar jam'iyya mai suna ADA.
Fadar shugaban kasa ta musa cewa Bola Tinubu na da dabi'ar sauya mataimaka saboda ya yi aiki da mataimaka 3 a gwamnan Legas. An ce ba za a sauya Shettima ba.
Shugaban majalisar wakilai, Tajudeen Abbas, ya bayyana cewa shugaban kasa Bila Ahmed Tinubu bai da abokin hamayya a Kaduna a zaben shekarar 2027.
Yayin da Bola Tinubu ya kai ziyara jihar Kaduna, wani mutum da ba a san ko wanene ba ya yi ƙoƙarin kutaawa kusa da.shugaban yayin da yake jawabi a yayin taro.
Siyasa
Samu kari