Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa zai kai sojojin ruwan Amurka su ceto jiragen da suka makale a mashigar Hormuz da Iran ta toshe bayan fara yaki.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa zai kai sojojin ruwan Amurka su ceto jiragen da suka makale a mashigar Hormuz da Iran ta toshe bayan fara yaki.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Tsohon dogarin Abacha, Hamza Al-Mustapha, zai tsaya takarar shugaban kasa a 2027 a karkashin jam'iyyar SDP. Ya bayyana aniyar sa ta dawo da martabar Najeriya.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa tsohon mataimakin shugaban kasa, Namadi Sambo ya watsar da jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki a jihar Kaduna.
Shugaban jam'iyyar SDP a jihar Ebonyi, Dr Kingsley Agbor ya bayyana dalilan da za su saka APC faduwa a zaben 2027 kamar yadda Goodluck Jonathan ya fadi.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar PDP ta gamu da cikas a kan babban taron kwamitin zartaswa na kasa saboda INEC ta yi zargin cewa an karya doka.
Jam'iyyar APC reshen jihar Adamawa ta fito ta nesanta kanra daga batun cewa ta marawa Nuhu Ribadu baya don neman wani mukamin siyasa a zaben 2027.
Jam'iyyar PDP ta ce tana jin dadi kan rikicin da ya bulla a APC bayan taron Arewa maso Gabas a jihar Gombe. An kai farmaki wa Ganduje kan takarar Shettima.
APC na shirin mamaye kananan hukumomin FCT a zaɓen ciyamomi na 2026 da 2027, tare da tsananta dabarun jawo 'yan adawa. INEC za ta gudanar da zaɓen FCT a Fabrairu.
Babban kusa a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Ismaeel Ahmed, ya musanta cewa akwai wani sabani a tsakanin shugaban kasa Bola Tinubu da Ƙashim Shettima.
Wani dan majalisar wakilai daga jihar Ondo, Hon. Festus Akingbaso ya gamu da fushin yan PDP bayan sun yi fatali da kayan tallafinsa saboda ya koma APC.
Siyasa
Samu kari