Gwamnatin Iran ta gargadi shugaban Amurka, Donald Trump kan bayanin da ya yi na cewa zai raka jiragen ruwa su wuce ta mashigar Hormuz da Iran ta toshe.
Gwamnatin Iran ta gargadi shugaban Amurka, Donald Trump kan bayanin da ya yi na cewa zai raka jiragen ruwa su wuce ta mashigar Hormuz da Iran ta toshe.
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Pantami, ya yi watsi da tsarin sulhun APC a jihar Gombe, yana cewa bai haɗa dukkan masu takara ba.
Ana zargin fitaccen mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara, da cinye wasu makudan kudade da yawan su ya kai miliyan N100m da rahotanni suka bayyana cewar gwamnatin jihar Zamfara ce ta bawa mawakan saboda gudunmawar da suka bawa jam'i
Mai girma Gwamnan jihar Adamawa Muhammad Umar Jibrilla Bindow ya amince da shawarar kwamitin jikai suka ba shi, tare kuma damar da yake da ita wadda kundin tsarin Mulki ya bashi a sashi na 212(I) (d) ya bayar da umarnin sakin Furs
Shugaba kasa Muhammadu Buhari yayi alwashin amincewa da dokar nan da zata bawa matasa damar fitowa a dama dasu a siyasa wato "Not Too Young to Run" a turance. Shugaban kasar ya bayyana hakan a yau dinnan, a wurin bikin tunawa da..
Shugaban kasa Muhammadu Buhari yayi jawabi ga ‘yan Najeriya a ranar demokaradiyya, inda ya tunawa ‘yan Najeriya cika shekaru 19 da Najeriya ta dawo turbar yanci. Wannan rana ta kuma yi daidai da cikar shugaban kasar shekaru 3.
A jiya ne shugaban kwamitin kula da al'amuran hukumar 'yan sanda na majalisar dattawa, Sanata Abu Ibrahim (APC katsina), yace shugaban kasa Muhammadu Buhari zai lashe zaben 2019 koda akwai, ko babu 'yan sabuwar jam'iyyar nPDP...
Ku dai sane cewa a yau dinnan ne Gwamnatin Shugaban Kasa Buhari ta cika shekaru 3 da kafuwa. Yanzu haka ana ta bukukuwan Ranar Damukaradiyya a Kasar. Najeriya dai tayi shekaru 19 cir a jere ana karkashin farar hula.
Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani ya tabbatar da cewa zai yi takara kuma zai kayar da Gwamna mai ci a yanzu wato Malam Nasir Ahmad El-Rufai a zabe mai zuwa na shekarar 2019. El-Rufai ya sani cewa zan fito takarar neman
Shugaban hukumar zabe a jihar, Henry Omaku, ya sanar da sakamaon a jiya, Lahadi, a shelkwatar hukumar dake Lafia, babban birnin jihar Nasarawa. Ya bayyana cewar, jam’iyyu ukun; APC, SDP, da ADP, ne suka shiga zaben neman shugabann
Sanata Shehu Sani (APC, Kaduna) ya bayyana kudirinsa na tsayawa takarar gwamnan jihar Kaduna a shekarar 2019. Ya bayyana kudirinsa na barin jam’iyyar APC, ya kuma bayyana cewa kwanakin Nasir El-Rufa’i a matsayin gwamnan jihar.
Siyasa
Samu kari