Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta amince da $2.99bn domin gudanar da ayyukan layin dogo a jihohi guda uku.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta amince da $2.99bn domin gudanar da ayyukan layin dogo a jihohi guda uku.
Rundunar yan sandan Gombe sun musanta rahoton da ke cewa an kona gidan shugaban ADC na bangare, Nafiu Bala, suna cewa labarin karya ne kuma yaudara.
A kokarin ganin an gabatar da zaben fidda gwani na gaskiya da amana, shugaban jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na kasa ya gana da ‘yan takarar kujerar shugaban kasa a Abuja a daren ranar Laraba, 29 ga watan Agusta.
Ana zargin Fitaccen Mawakin nan mai tsananin basira Adamu Dauda Kahutu Rarara yayi awon gaba da wasu makudan miliyoyi da su ka haura Naira Miliyan 200Rarara ya cinye kudin da aka ba Mawakan Arewa a lokacin zaben 2015.
Bayan kammala aikin da nayi cikin sadaukarwa da hazikanci, sai na yanke shawarar fitowa takara domin hidimtawa jihata, don bunkasa cigabanta. Hakan na nufin Alh. Ibrahim Mera zai fafata da gwamna mai ci Dakta Atiku Bagudu a zaben
Rahotanni da sanadin shafin jaridar The Nation sun bayyana cewa, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi furuci dangane da ficewar wasu jiga-jigan mambobi na jam'iyyar APC inda suka sauya sheƙa zuwa jam'iyyar adawa ta PDP.
A cigaba da tuntuba da neman goyon bayan ‘yan jam’iyyar PDP da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ke yi a fadin Najeriya, ayarin neman zaben nasa ya ziyarci garin Neja na jihar Minna. A sakon da Atiku ya rubuta a sha
Kungiyar magoya bayan Bhari mai suna Good Governance Ambassadors of Nigeria (GOGAN) tayi kira ga mutanen yankin kudu maso gabas da su marawa shugaban kasar baya domin ya samar masu hanya da mutumin Igbo zai zamo shugaban kasa.
Ko shakka babu an haramtawa tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso, amfani da dandalin Eagle Square wajen gudanar da taron bayyana kudirin sa na takarar kujerar shugaban kasa a ranar Larabar da ta gabata.
Rabiu Kwankwaso wanda ya fito takarar Shugaban kasa na zaben 2019 a karkashin Jam’iyyar PDP yace idan ya samu mulkin kasar nan zai habaka harkar ilmi a Najeriya yake cewa idan ya samu mulkin a Jam’iyyar PDP kowa zai zama daya.
Yanzu dai bayan wannan kaddamar da takarar tasa ta tabbata cewa Kwankwason zai yi gwajin kwanji da manyan gwasaken cikin PDP a zaben fidda gwani na cikin gida a jam'iyyar PDP kafin daga bisani ya kara da shugaban kasa Muhammadu
Siyasa
Samu kari