Fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Tirmidhy Usamat, ya rasu a Osun, yayin da aka gudanar da jana’izarsa a Osogbo ranar Lahadi 30 ga watan Agustan 2026.
Fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Tirmidhy Usamat, ya rasu a Osun, yayin da aka gudanar da jana’izarsa a Osogbo ranar Lahadi 30 ga watan Agustan 2026.
An yi mamaki bayan wata amarya ‘yar gona a Ingila ta isa bikin aurenta a kan saniyarta, White Chocolate Button, wadda ta bayyana a matsayin babbar kawarta.
Wata kyakwayar matar aure ta wallafa bidiyon mijinta yana yi musu girki a gida. Matar ta ce galibin lokuta shine ya ke girki a gidan akasin wasu al'adun duniya.
Wani saurayi bakar fata ya tafi har kasar Poland don haduwa da masoyiyarsa farar fata bayan shekaru 2 suna soyayya ta yanar gizo. Bidiyon haduwarsu ya kayatar.
Wata budurwa yar shekara 34 mai suna Zuku ta bada labarin yadda ta biya wa kanta sadakin aure bayan sun shafe shekara tara suna soyayya da saurayinta a garinsu.
Ma’aikatar jin-kai, bada agajin gaggawa da cigaban al’umma tana zargin ana tafka badakala aN-Power, sai aka gayyaci ICPC, a dalilin haka D’Banj yake tsare.
Wani matashin dan Najeriya ya birge mutane bayan an gan shi a bidiyo ya loda wa baro kayan waya da ya ke sayarwa tamkar wani babban kanti, yace halas ya ke nema
Wani mutum a dandalin Facebook ya janyo cece-kuce bayan ya wallafa abubuwan da ya ke bukata mace tana da su kafin ya aure ta ciki sai mahaifinta na da kudi.
Jarumin Nollywood kuma furodusa Kelvin Chizzy ya dauki hankulan mutane a intanet da bidiyon da ya wallafa a shafinsa yana mai cewa makiyansa sun turo masa bakin
Za a ji labari Fitaccen Mawakin nan Haifaffen Atlanta a Kasar Amurka, Kanye West ya rasa dukiyar da ta kusa kai Naira Tiriliyan 1 a Najeriya saboda kalamansa.
Yan Najeriya sun fara tura sakonnin taya murna ga hadimin Shugaba Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad da matarsa Naeemag, bisa haihuwar yarsu. Ahmad, ya sanar a sha
Nishadi
Samu kari