Gwamna Nasir Idris ya tabbatar da kisan sojoji tara da ɗan sanda ɗaya bayan wasu ‘yan bindiga sun yi musu kwanton ɓauna a ƙaramar hukumar Shanga ta jihar Kebbi.
Gwamna Nasir Idris ya tabbatar da kisan sojoji tara da ɗan sanda ɗaya bayan wasu ‘yan bindiga sun yi musu kwanton ɓauna a ƙaramar hukumar Shanga ta jihar Kebbi.
'Yan sandan Legas na binciken mutuwar ma'aikatan Nollywood biyu, GeeTee Imeh da Ayodeji, da aka tsinci gawarwakinsu a mota a Lekki ranar 7 ga Fabrairu, 2026.
Fitacciyar 'yar jaridar nan 'yar Najeriya da ke zaune a kasar Jamus, Stella Dimoko Korkus ta kira Kemi Olunloyo ta lashe amanta kan wani batu, bayan da tsohon m
Gogaggiyar jarumar fina-fina ta Nollywood a Najeriya wacce aka dade ana damawa da ita, Eucharia Anunobi, ta ce neman mijin aure ta ke yi cikin gaggawa, Daily Tr
Tsohuwar matar tsohon gwamnan Jihar Enugu, Sullivan Chime, Clara ta kara aure bayan shekaru 8 da labarin rabuwar aurensu da dan siyasar ya yadu wanda aka zargi
Jama’a su na ci gaba da sukar jarumin kudu, Yul Edochie akan auren sirrin da ya yi da matarsa ta biyu ba tare da sanin matarsa ta farko ba, May Aligwe, wacce su
Naziru M. Ahmed wanda aka fi sani da Sarkin Waka, ya fito gaban Duniya a shafinsa na Facebook, yana sukar masu sana’ar wasan kwaikwayo da ke taba Almajirai.
Farashin kudin kwalliyar zamani da ake yiwa amare da kawayensu na farawa daga N5000 zuwa N100,000, dangane da mai kwalliyar da irin kayan da akayi amfanii.
Musa Muhammad Abdullahi, da aka fi sani da Baba Musa, tsohon jarumi ne da ya fara fitowa a fina-finai tun kafin a kafa Kannywood kuma a yanzu yana cikin taurari
Wata matashiyar budurwa ta janyo surutai a kafafen sada zumunta bayan ta wallafa hotunan dogayen kafafunta. A wani hoto da shafin yabaleftonline na Instagram ya
Ma’abota amfani da kafafen sada zumuntar zamani sun dinga tsokaci a karkashin wata wallafar wani matashi ta bidiyon dakin sa wanda ya yi kaca-kaca. Mutumin mai
Nishadi
Samu kari