Malamin addini mai neman takarar gwamnan Kano a ADC, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce rashin abokan aiki ne ya hana Cristiano Ronaldo tabuka abin kirki a kofin duniya.
Malamin addini mai neman takarar gwamnan Kano a ADC, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce rashin abokan aiki ne ya hana Cristiano Ronaldo tabuka abin kirki a kofin duniya.
Fadar shugaban kasa ta fito ta yi magana kan rahotannin da aka yada dangane da cewa ta tilastawa shugaban kasa Muhammadu Buhari ba da shaida a gaban kotun Paris.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an yi nasarar kashe dan rikakken dan ta'adda, Bello Turji yayin da yaransa da dama suka jikkata a sabon harin da aka kai.
Jami'an tsaro da suka hada da 'yan sanda, sojoji, DSS da sauransu sun samu nasarar dakile wani harin 'yan bindiga a jihar Katsina. Sun kwato shanun da aka sace.
Kamfanonin sadarwa da gwamnatin tarayya sun fara shirin karin kudin kira, sayen data da tura sako a Najeriya, mun tattaro maku abubuwan da ya kamata ku sani.
Jami'an hukumar tsaro ta DSS sun samu nasara kan 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Osun. Jami'an tsaron sun cafke mambobin kungiyar ta ta'addanci.
Wata sabuwar ƙungiya mai suna “ACHAD Life Mission International” ta bulla a Arewa maso Yamma musamman jihar Kaduna da ale zargin tana da alaƙa da fataucin mutane.
Yayin da gwamnatin Zamfara ta bayyana cewa ta na kokari wajen tallafawa wadanda harin Zamfara ya shafa, yayin mutanen Kaduna da Sakkwato ke jiran dauki.
Rahotanni sun tabbatar da cewa uwargidan tsohon gwamnan farko na jihar Delta, Olorogun Felix Ibru ta riga mu gidan gaskiya a birnin London da ke Burtaniya.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya yi magana kan sukar da ya yi wa gwamntin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya ce ba a fahimci kalamansa ba.
Labarai
Samu kari