Mai alfarma Sarkin Musulmi ya zauna da malaman Izala da Darika, manyan sarakunan Arewacin Najeriya da sauransu kan rashin tsaro a Arewacin kasar.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya zauna da malaman Izala da Darika, manyan sarakunan Arewacin Najeriya da sauransu kan rashin tsaro a Arewacin kasar.
Matar tsohon gwamnan jihar Kaduna, Hajiya Asia El-Rufai, ta roƙi Shugaba Tinubu ya tabbatar mijinta ya samu adalci da hakkoƙin kundin tsarin mulki.
Kungiyar kwadago ta Najeriya watau NLC ta nuna damuwa kan yadda gwannoni ke barin jihohinsu su tafi Abuja duk da halin ƙuncin rayuwar da jama'arsu ke ciki.
Mamba a Majalisar dokokin jihar Edo ya musanta ikirarin ƴan sanda na ceto Mai Martaba Friday Ehizojie, ya ce sai da mutane suka haɗa kudi suka biya ƴan bindiga.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya gargadi mukarraban gwamnatinsa. Ya gaya musu cewa dole ne su zage damtse domin kujerunsu ba su da tabbas.
Dakarun ƴan sandan birnin tarayya Abuja sun kama wani jami'in hukumar shige da fice ɗauke da bindigogi da alburusai, waɓda ake zargin ya gaza bayani.
Sojojin Najeriya sun kama dan bindigar da harsashi ya kare masa yana tsaka da fafatawa da sojin Najeriya a jihar Zamfara. An kama shi ne bayan an kashe wasu.
Kungiyar masana'antu ta Najeriya watau NPA ta soki shirin hukumar kula da tashohin jiragen ruwa NPA na ƙara haraji da kaso 15%, ta ce ba yanzu ya dace ba.
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar, ya yi magana kan dalilinsa na ziyartar Olusegun Obasanjo a Abeokuta. 'Yan siyasan biyu sun tattauna.
Dakta Sam Adegboye ya musanta cewa yawan jima’i na rage hadarin sankarar maraina, yana mai bada shawarar gwajin PSA don tabbatar da lafiyar maraina.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Rivers ta tabbatar da mutuwar mutane akalla 10 a wani azababben faɗa da ya kaure tsakanin ƴan kungiyoyin asiri kan kuɗi.
Labarai
Samu kari