Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta sauya sunayen wasu daga cikin 'yan takararta da suka samu nasara a zabubbukan fitar da gwanin da ta gudanar.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta sauya sunayen wasu daga cikin 'yan takararta da suka samu nasara a zabubbukan fitar da gwanin da ta gudanar.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Rahotanni sun nuna cewa kawunan sanatoci sun rarrabu kan dakatar da Sanatar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan, wasu mambobi 11 ba su sa hanni ba a ranar.
Gwamnatin Najeriya ta sanya hannu kan kafa sabon kamfanin siminti a jihar Kebbi. Kamfanin zai samar da aiki ga mutane 45,000 idan aka kammala shi a jihar.
Imam Fuad Adeyemi ya soki matakin da wasu gwamnatocin jihohin Arewa suka dauka na kulle makarantu a lokacin watan Ramadan. Ya ce akwai siyasa a ciki.
Hukumar EFCC ta ja hankalin al'umma kan cin hanci da rashawa bisa da cin dukiyar mutane bisa zalunci. EFCC ta jawo ayar Kur'ani domin gargadin jama'a.
Yayin da aka shiga watan azumin Ramadan akwai wasu hanyoyi da mutum zai bi domin sauke Alkur'ani mai girma a cikin kwanaki 30 kacal a watan azumi.
Ministar harkokin mata ta Najeriya, Imaan Suleiman Ibrahim ta bayyana cewa ma'aikatarta za ta shiga tsakani domin sasanta rikicin Akpabio da Sanata Natasha.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya ba tsohon shugaban hukumar zabe ta kasa, INEC, Farfesa Attahiru Jega da muƙami a matsayin mai ba shi shawara.
Sarkin Benin da ke jihar Edo, Oba Ewuare II, ya dakatar da hakimai 67 nan take daga sarautarsu saboda rashin biyayya ga fada da kuma cin amanarta.
Tsohon dan majalisar wakilai, Nicholas Ossai, ya bayyana dalilin da ya sa ya sauya sheka daga jam’iyyar PDP zuwa APC. Ossai ya fadi burinsa ga gwamnatin Tinubu.
Labarai
Samu kari