Rahotanni sun ce akalla sojoji 2 sun rasa rayukansu a hanyar zuwa kai dauki yayin da bam da tarwatse da motarsu a yankin karamar hukumar Isa ta jihar Sakkwato.
Rahotanni sun ce akalla sojoji 2 sun rasa rayukansu a hanyar zuwa kai dauki yayin da bam da tarwatse da motarsu a yankin karamar hukumar Isa ta jihar Sakkwato.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Shugaban CAN, Rabaran Daniel Okoh ya yi buda baki da Musulmai a masallaci inda ya bukaci zaman lafiya tsakanin addinai yayin ziyararsa a masallacin Al-Habibiyya.
Sanata mai wakiltar Kudancin Katsina, Dandutse Mohammed Muntari, ya shawarci majalisar dattawa da kada ta amince da rage ko soke dakatarwar da aka yi wa Natasha.
Mai martaba sarkin Wase da ke ƙaramar hukumar Wase a jihar Filato, Alhaji Muhammad Sambo Haruna ya naɗa sabon waziri duk da rikicin da ke faruwa.
Gwamnatin Abia ta sanar da rasuwar Sunny Onwuma, kwamishinan kwadago. Ya rasu yana da shekaru 61. Gwamnati ta mika ta’aziyya ga iyalansa da jama’a.
Mayakan kungiyar 'yan ta'addan ISWAP sun kai farmaki a kan wani sasanin Fulani makiyaya dake jihar Borno, amma an samu daukin sojoji kafin lamarin ya kazanta.
Rahotanni sun ce wani direba mai suna David Auta ya fito daga Cibiyar Kiristoci ta Kasa ya bi hannu daya inda ya buge wani sufetan dan sanda da ke bakin aiki.
Mutanen gari a jihar Delta sun hadu sun tunkari 'yan bindiga masu garkuwa da mutane a jihar Delta. An kashe masu garkuwa uku bayan an musu jina jina.
Allah ya yi wa tsohuwar shugabar ma'aikatan gwamnatin jihar Kwara rasuwa, Gwamna AbdulRahman AbdulRazaq ya miƙa sakon ta'aziyya tare da addu'ar Alƙah jikanta.
Air Marshal Hasan Abubakar ya tabbatar da mutuwar ‘yan sa-kai 11 a harin jirgin sojin sama, yayin da rundunar NAF ke daukar matakan rage aukuwar irin wannan kuskure.
Labarai
Samu kari