Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana cewa 'yan kasar nan da ke magana kan Natasha ba su da masaniya a kan al'amuran majalisa.
Sheikh Dr. Jabir Sani Maihula ya ba da fatawa kan fitar maziyyi, goge baki da man gogewa da wasu abubuwa da ake tunanin suna karya azumi amma ba haka bane.
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Kogi, Chief Patrick Adaba, ya rasu yana da shekaru 79 a ranar Lahadi a Abuja, bayan fama da gajeriyar rashin lafiya.
Gwamnatin Bola Tinubu ta amince da samar da motoci masu aiki da wutar lantarki 10,000 a wasu Arewa maso Gabas. Za a samar da wuraren cajin motocin.
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) ta bayyana cewa ta kwato kudade mafi yawa a shekarar 2024 daga hannun barayin da suka sace kudin gwamnati.
Wasu daga cikin manyan mata 'yan siyasa a Najeriya da aka yi zaton za su mara wa Natasha Akpoti Uduaghan baya sun nuna ba su tare da ita kan dambarwarta da majalisa.
Wasu mutanen kananan hukumomi uku na jihar Katsina sun shiga yarjejeniyar yin sulhu da 'yan bindigan da suka addabe su. Sun fara ganin sabon sauyi.
Malaman cocin Katolika sun bukaci gwamnati da ta mayar da hankali kan rage wahalar tattalin arziki da samar da tsaro don kare rayuka da dukiyoyin ‘yan kasa.
Jami’an tsaro da suka hada da 'yan sanda, DSS da 'yan banga, sun kubutar da fastoci biyu da aka sace a Adamawa. An kama daya daga cikin wadanda suka kitsa harin.
Labarai
Samu kari