Fadar shugaban kasa ta zargi Adeniyi Adeyemi da kafa ma'aikatar bogi a Najeriya ba tare da sanin shugaban kasa Bola Tinubu da sauran hukumomin Najeriya ba.
Fadar shugaban kasa ta zargi Adeniyi Adeyemi da kafa ma'aikatar bogi a Najeriya ba tare da sanin shugaban kasa Bola Tinubu da sauran hukumomin Najeriya ba.
Jami'an hukumar DSS sun cafke wasu mutane da ke kusa da tsohon gwamnan Bayelsa kuma tsohon karamin Minista, Timipre Sylva, kan yunkurin juyin mulki.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya kai ziyara domin yin ta'azziya ga gwamnan Filato, Caleb Mutfwang bayan rasuwar Sheikh Sa'id Hassan Jingir.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya bayyana matsayarsa kan tazarcen Gwamna Uba Sani a zaben 2027. Ya ce zai goya masa baya ya ci gaba da mulki.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai harin ta'addanci a jihar Kwara. 'Yan bindigan sun kashe shugaban kungiyar Miyetti Allah, bayan sun farmake shi a gaban gidansa.
Rahotanni sun ce wasu da ake zargin yan bindiga ne sun kai farmaki gidan Alhaji Yusha’u Ma’aruf da ke kauyen Zakirai, karamar hukumar Gabasawa a Kano a yau Asabar.
Gwamna Soludo ya haramta wa’azi a kasuwannin jihar Anambra, yana mai cewa yana haddasa hayaniya. Shugabannin addini sun ce hakan cin zarafin ‘yancin addini ne.
Kungiyar SERAP ta shiga cikin batun dakatarwar da majalisar dattawa ta yi wa Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan. Ta gargadi Sanata Godswill Obot Akpabio.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya kwakwara yabo da addu'o'i ga tsohon mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo bayan cika shekaru 68 a duniya.
Gwamnatin tarayya ta amince da gina matatun mai uku da za su kara yawan gangar man da ake tace zuwa 140,000 a kullum, domin bunkasa samar da mai a Najeriya.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta samu nasarar cafke wasu mutane hudu da ake zargin 'yan bindiga ne. 'Yan sandan sun kwato kayayyaki masu yawa a hannunsu.
Labarai
Samu kari