Jam'iyyar APC mai mulki ta sauya sunayen 'yan takara 26 da suka ci zaben fitar da gwani da ta yi a watan Mayun 2026. Ta tura sunayensu ga hukumar INEC.
Jam'iyyar APC mai mulki ta sauya sunayen 'yan takara 26 da suka ci zaben fitar da gwani da ta yi a watan Mayun 2026. Ta tura sunayensu ga hukumar INEC.
Fitaccen malamin addinin Musulmi, Sheikh Mansur Isah Yelwa ya dawo limanci a masallacin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi bayan kwana 4 da murabus.
‘Yan sanda sun kama masu safarar makamai, miyagun kwayoyi da jabun kuɗi a samame daban-daban, inda suka cafke masu hannu a laifuka tare da kayayyakin haram.
Sanata Barau Jibrin ya karɓi manyan ‘yan SDP da suka sauya sheka zuwa APC, yana mai cewa sun fahimci irin cigaban da jam’iyyar ke kawowa Najeriya.
PDP ta ce yi watsi da dokar ta baci da Tinubu ya ayyana a Rivers da dakatar da Gwamna Fubara, tana mai cewa, hakan ya saba wa doka. Ta nemi a mutunta dimokuradiyya.
Kundin tsarin mulki na 1999 (da aka sabunta), sashe na 305, ya ba shugaban ƙasa damar ayyana dokar ta-baci a kowace jiha, kuma sau 6 ana ayyana dokar a Najeriya.
Sojoji da manyan motocin yaki sun mamaye gidan gwamnatin Rivers bayan dakatar da Gwamna Siminalayi Fubara da mambobin majalisar jihar har na watanni shida.
Tsohon ɗan takarar shugaban kasa, Mista Peter Obi ya buɗe shafin TikTok, ya samu mabiya mutane sama da 6,000 cikin ƴan sa'o'i, ya wallafa bidiyo mai ɗauke da saƙo.
Dan Majalisar Tarayya daga jihar Sokoto, Hon. Sani Yakubu ya dauki nauyin karatun wasu dalibai 21 a jami’a domin tallafa musu wajen samun ilimi mai inganci.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya shiga tsakani kan rikicin siyasar da ke aukuwa a jihar Rivers. Ya dakatar da Gwamna Siminalayi Fubara da mataimakiyarsa.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru ya kori hadimai biyu daga aiki bayan gani s] da aikata laifukan da suka shafi rashin ladabi, ya buƙaci su bar ofis nan take.
Labarai
Samu kari