Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Boko Haram sun kashe mutane 9 a Malam Fatori, Borno. Gwamna Zulum ya aika da wakilai domin ta’aziyya, an ba iyalan mamata N500,000, da jikkata N250,000.
Gwamnatin Tarayya ta saka tsohon jirgin shugaban ƙasa BBJ 737-700 a kasuwa don sayarwa bayan shekaru 19 da amfani, yayin da sabon Airbus A330 ke shigowa.
Kungiyar kare hakkin Musulmi, MURIC ta bukaci kafa kotunan Shari’a a jihohin Kudu maso Yamma da kuma ayyana ranar Juma’a ta zama hutu a Najeriya.
Mutane a Arewa maso Yamma na shirin ramuwar gayya bayan kashe shugaban ’yan bindiga Yellow Dan Bokolo da dakarun DSS suka jagoranta a makon jiya.
Tsohon hafsan sojojin Najeriya, Janar Azubuike Ihejirika ya bukaci a fara tilasta horon sojoji ga matasan NYSC don cusa kishin kasa da kawo karshen ta'addanci.
Wasu majiyoyi sun tabbatar da mana da cewa ‘yan sandan Osun ta kama wani malamin addini da ake zargi da lalata wata yarinya ‘yar shekara takwas a Ede.
Wasu rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa wasu yan bindiga sun kashe dagacin Ukohol da wasu biyu yayin da suke gona a Guma a jihar Benue a Arewa ta Tsakiya.
Mai ba shugaban kasa kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu ya ce Najeriya na dab da rugujewa a 2022 saboda matsalolin tsaro, amma Tinubu ya ceto kasar tun 2023.
A labarin nan, za a ji cewa mazauna Owo, garin tsohon gwamna Rotimi Akeredolu na neman a sake duba dalilin rasuwar jagoran da ya koma ga Mahaliccinsa a 2023.
Labarai
Samu kari