Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Ojo Amupitan, ya yi magana kan batun satar akwatin zabe da magudi gabanin 2027.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Ojo Amupitan, ya yi magana kan batun satar akwatin zabe da magudi gabanin 2027.
Fitaccen malamin addinin Musulmi, Sheikh Mansur Isah Yelwa ya dawo limanci a masallacin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi bayan kwana 4 da murabus.
Yan bindiga sun sake hallaka akalla mutane 12 a wani sabon harin da suka kai kauyen Unguwar Yabo, dake karamar hukumar Tsafe dake jihar Zamfara, Rahoton Punch
An gudanar da daurin auren Ustaz Salim Ja'afar, dan gidan marigayi Sheikh Ja'afar Mahmoud Adam Kano, ranar Asabar, 27 ga watan Yuni, 2020, a birnin tarayya.
Majalisar dinkin duniya, ta ce ta kaddamar da wani bincike a kan wani bidiyo da ke yawo na mace da namiji suna jima'i a daya daga cikin motocinta a Isra'ila.
A cikin sanarwar da ya fitar a ranar Asabar, a karon farko, ya yi magana a kan rushe kwamitin gudanarwa ta Oshiomhole na jam'iyyar ta All Progressives Congress.
"Yan sintirin sun gane 'yan ta'addan a kasuwar, sun yi yunkurin tserewa amma 'yan sintirin da taimakon mutanen gari sun fi karfinsu inda suka kashe 5 cikinsu.
Tsohon shugaban uwar jam'iyyar All Progressives Congress APC, Adams Oshiomhole, ya amince da hukuncin da majalisar zartaswa NEC ya yanke na rusa kwamitin gudana
Diraktan Kungiyar gwamnonin jam'iyya People's Democratic Party PDP ta ce babu abin sha'awa a jam'iyyar All Progressives Congress (APC) da zai sa su sauya sheka.
Biyo bayan sanarwan da iyalan margayi Abiola Ajimobi, suka yi na cewa za a yi jana'izar mamaci ranar Lahadi, 28 ga Yuni, Musulamai sun gargadi iyalan matuka.
Wasu mutane dauke da makamai da ake kyautata zaton yan bindiga ne a ranar Alhamis sun kai hari rugar Fulani sun kashe makiyaya biyu kuma suka sace shanu 103.
Labarai
Samu kari