Yanzu-yanzu: Sabbin mutane 779 sun kamu da cutar Korona a Najeriya

Yanzu-yanzu: Sabbin mutane 779 sun kamu da cutar Korona a Najeriya

Hukumar hana yaduwar cututtuka a Kasa wato (NCDC) ta bayyana cewa cutar Coronavirus (COVID-19) ta sake harbin sabbin mutane 779 a fadin Najeriya yau.

Hakan na kunshe cikin sanarwar da hukumar ta fitar da misalin karfe 11.45 na daren ranar Asabar 27 ga Yuni na shekarar 2020.

A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa karin sabbin mutum 779 da suka fito daga jihohin Najeriya kamar haka;

Lagos-285

Rivers-68

FCT-60

Edo-60

Enugu-56

Delta-47

Ebonyi-42

Oyo-41

Kaduna-19

Ogun-18

Ondo-16

Imo-12

Sokoto-11

Borno-9

Nasarawa-8

Abia-5

Gombe-5

Kebbi-5

Kano-4

Yobe-3

Ekiti-3

Osun-2

Gaba daya yanzu;

Mutane 24,077 sun kamu

An sallami 8,625

Mutane 558 sun rigamu gidan gaskiya

Yanzu-yanzu: Sabbin mutane 779 sun kamu da cutar Korona a Najeriya
Yanzu-yanzu: Sabbin mutane 779 sun kamu da cutar Korona a Najeriya
Asali: Twitter

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel