Yanzu-yanzu: Sabbin mutane 779 sun kamu da cutar Korona a Najeriya

Yanzu-yanzu: Sabbin mutane 779 sun kamu da cutar Korona a Najeriya

Hukumar hana yaduwar cututtuka a Kasa wato (NCDC) ta bayyana cewa cutar Coronavirus (COVID-19) ta sake harbin sabbin mutane 779 a fadin Najeriya yau.

Hakan na kunshe cikin sanarwar da hukumar ta fitar da misalin karfe 11.45 na daren ranar Asabar 27 ga Yuni na shekarar 2020.

A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa karin sabbin mutum 779 da suka fito daga jihohin Najeriya kamar haka;

Lagos-285

Rivers-68

FCT-60

Edo-60

Enugu-56

Delta-47

Ebonyi-42

Oyo-41

Kaduna-19

Ogun-18

Ondo-16

Imo-12

Sokoto-11

Borno-9

Nasarawa-8

Abia-5

Gombe-5

Kebbi-5

Kano-4

Yobe-3

Ekiti-3

Osun-2

Gaba daya yanzu;

Mutane 24,077 sun kamu

An sallami 8,625

Mutane 558 sun rigamu gidan gaskiya

Yanzu-yanzu: Sabbin mutane 779 sun kamu da cutar Korona a Najeriya
Yanzu-yanzu: Sabbin mutane 779 sun kamu da cutar Korona a Najeriya
Asali: Twitter

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Abdul Rahman Rashid avatar

Abdul Rahman Rashid Rashidah Abdul Rahman 'yar jarida ce kuma dalibar ilimi wacce ta kwashe shekaru kimanin hudu yanzu tare da shararriyar jarida Legit. Ta samu gogewa a ɓangaren rubutun labarai akan fannoni shatta, wanda suka hada da siyasa, kasuwanci, wasanni, nishadi, dss. Zaku tuntubarta a akwatin email: abdulrahman.rashidah@corp.legit.ng