Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta yarda za ta birne burinta na kera makamin nukiliya ba tare da wani sharadi na sakin kadarorinta ba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta yarda za ta birne burinta na kera makamin nukiliya ba tare da wani sharadi na sakin kadarorinta ba.
NiMet ta fitar da hasashen yanayi na ranar Juma'a, 17 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da iska mai ƙarfi a wasu jihohin Najeriya.
Tsohon firai ministan kasar Sudan Sadiq Al-Mahdi kuma shugaban jam'iyyar adawa ta Umma ya riga mu gidan gaskiya yana da shekara 84 bayan kamuwa da cutar korona.
Sahabi Danladi Mahuta, wani babban jigo a jam'iyyar APC a jihar Kebbi kuma malamin addini, ya ce ya kyautu a bawa dan yankin kudu takarar shugabancin kasa a zab
Matakan tsaro sun tsananta a farfajiyar babbar kotun Kano a ranar Alhamis ana saura sa'o'i 2 a fara shari'a a kan wadanda sukayi batanci ga musulunci da Annabi.
Alkalin babbar kotun tarayya ta Abuja, Okon Abang ya saka ranar Juma'a, 27 ga watan Nuwamba, domin yanke hukunci a kan bukatar belin Sanatan Borno, Ali Ndume.
Jam'iyyar APC ta jihar Legas ta fara fuskantar rabuwar kawuna cikin manyan 'yan jam'iyyar, Olajide Adeniran, ya zargi gwamnatin jihar ta yanzu, da damawa da mut
Sarkin Musulmi, Alhaji Abubakar Sa'ad ya bayyana cewa yadda albasa ta yi tsada ya tabbatar da girman wahalar tattalin arzikin da ake ciki a yanzu a Najeriya.
Hukumar Sojin Najeriya ta amince da karawa Marigayi Kanal Dahiru Bako matsayi zuwa Birgediya Janar domin karramashi bisa sadakarwan da yayi, Murtala Abdullahi.
Manoman Najeriya a ranar Laraba sun yi Alla-wadai da kokarin da gwamnatin tarayya ke yi na sake bude iyakokin Najeriya na kasa, sunce zai tsananta abubuwa.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar II, ya yi Alla-wadai da ya lamarin tsaro ya tabarbare a Arewacin Najeriya, inda yace yan bindiga na sata.
Labarai
Samu kari