Ministan tsaron Israila, Israel Katz, ya bayyana cewa ba za su janye dakarun sojojin kasar daga Kudancin Lebanon. Ya ce ko da Amurka ta bukata, ba za su yi ba.
Ministan tsaron Israila, Israel Katz, ya bayyana cewa ba za su janye dakarun sojojin kasar daga Kudancin Lebanon. Ya ce ko da Amurka ta bukata, ba za su yi ba.
Rahotanni sun nuna cewa rundunar 'yan sandan Najeriya karkashin Tunji Disu ta yi umarni a binciki sufeton 'yan sanda kan kashe malamar Islamiyya, Ummulkhairi.
Abdulrasheed Bawa, shugaban hukumar yaki da rashawa da hana yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, ya bayyana abinda ya faru yayin da aka gaggauta fitar.
Wani bidiyo ya bayyana wanda ke nuna lokacin da shugaban hukumar yaki da rashawa da hana yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, Abdulrasheed Bawa ya fadi.
Shahrarren Malamin addini, Sheikh Ahmad Gumi, ya bayyana cewa tuni ya san Femi Fani Kayode mayaudari kuma makaryacin banza ne. Gumi yayi martani ne kan sauya sh
Kungiyar gwamnonin kudancin Najeriya ta bayyana cewa ya zama wajibi shugaban kasan Najeriya na gaba a 2023 ya kasance daga yankin. Kungiyar karkashin shugaban.
Rundunar yan sandan jihar Katsina ta kama wata mata 'yar shekara 25 da ake zargi da yi wa ‘yan bindiga leken asiri kuma za ta gurfanar da ita a gaban kotu.
Rahotanni daga jihar Borno, sun bayyana cewa mayakan Boko Haram sun yiwa jerin gwanon sojoji Najeriya kwantan bauna a kan hanyar Maiduguri daga garin Monguno.
Tsohon ministan sufurin jiragen sama, Femi Fani-Kayode, ya sha alwashin tarkata gwamnonin jihohin Oyo, Bauchi da na Enugu zuwa jam'iyya mai mulki bayan komawa.
Kungiyar kiristocin CAN ta kori shugaban ta na reshen jihar Gombe saboda taya Dr Isa Ali Pantami murnar zama farfesa. Sun ce shugaban ya yi katsalandan a kungiy
Shugaban kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu, ya maka gwamnatin kasar Kenya a kotu bisa laifin mika shi gwamnatin shugaban kasar Najeriya janar Muhammadu Buhari mai rita
Labarai
Samu kari