Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Miyagun 'yan ta'adda da ake zargin mayakan Boko Haram ne a halin yanzu suna luguden wuta a garin Babbangida, hedkwatar karamar hukumar Tarmuwa ta jihar Yobe.
Za a ji malaman Jami’a za su kira taro a kan yiwuwar sake shiga yajin-aiki. Ana sa ran a zaman za a san makomar ASUU a kan sake shiga wani yajin-aiki a Najeriya
Kungiyar kiristoci ta Najeriya ta CAN ta karrama wani limami, Abdullahi Abubakar, wanda ya ceci kiristoci 200 daga wani farmakin da aka kai musu a karamar hukum
'Yan bindiga sun kutsa cocin Evangelical Church of Winning All (ECWA) wacce ke Gavaciwa a karamar hukumar Kachia ta jihar Kaduna ranar Lahadi inda suka sheke 1.
Wani dan a mutum shugaba Buhari ya koka kan yadda shugaba Buhari ya yi watsi dashi duk da cewa a da suna gaisawa. Ya ce ba abinda hakan ya ja masa face zagi.
'Yan fashin dajin da tsananin dokar hana siyan fetur a jarkoki ya dama a halin yanzu sun koma amfani da rakuma, kamar yadda majiyoyi suka sanar da hakan a yau.
Aminu Gobir, Dan majalisar jihar Sokoto mai wakiltar Sabon Birni ta Arewa, ya ce an kashe jami'n tsaro 17 yayin harin da aka kai kauyen Dama a jihar, Premium Ti
Miyagun 'yan bindiga sun sake sakin wasu dalibai 10 na makarantar Bethel Baptist High School da me Kaduna. Kamar yadda Joseph Hayab, shugaban kungiyar CAN yace.
Tsohon gwamnan jihar Borno, Sanata Ali Modu Sheriff,ya ce jam'iyyar jiga-jigan 'ya'yan jam'iyyar dole ne su yi aiki tare da ginawa jam'iyyar gadar da za ta yi.
Labarai
Samu kari